Yan ta'adda
Tsohon hafsan hafsoshin soji, Janar Tukur Buratai, ya ce talauci da rashin jan matasa a jiki ne ke kara haddasa shiga kungiyoyin Boko Haram da ISWAP.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan mayakan kungiyar ta'addanci ta ISWAP a jihar Borno inda suka yi musu barna mai yawa a yayin farmakin.
A wani mummunan harin yan bindiga, Hon. Muhammad Sala Wuta ya samu harbi a hannu da kafa yayin da yake kan hanyar zuwa Bukkuyum tare da wasu ’yan jam’iyya.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun yi ta'asa bayan sun kai hari a Borno. Sun sace jami'in gwamnati da wani mutum bayan sun tare motarsu.
Rundunar ‘yan sandan Adamawa ta kama mutum 567, ta ceto yara 13 da aka yi safararsu, yayin da ta kwato makamai da kayayyaki. An saki sunayen masu laifi.
A Alkaleri, mahaifar gwamnan Bauchi, 'yan bindiga sun kashe mutum ɗaya yayin da suka yi garkuwa da mutane 26. An fara tura masu Naira miliyan 1.5 na kudin fansa.
Yayin da ake shirin zaben gwamna a jihar Anambra, yan bindiga sun harbe dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Abuja yayin da a yanzu ya je asibiti domin tiyata.
A labarin nan, za a ji yadda rundunar tsaron Najeriya ta yi martani ga Turkiyya bayan ta ankarar da ita kan sabuwar yan ta'adda mai basaja da bayar da tallafi.
A labarin nan, za a ji yadda dakarun Najeriya suka samu nasarar cafke wani kasurgurmin dan ta'adda da ya addabi mazauna jihar Sakkwato da kewaye, ya fara tone-tone.
Yan ta'adda
Samu kari