Yan ta'adda
Kakakin majalisar Jihar Niger, Abdulmalik Sarkin-Daji, ya yaba da jarumtar jami’an tsaro bayan samame da ya yi ajalin akalla yan bindiga 50 a jihar.
Yayin da Najeriya ke fama da matsalolin rashin tsaro a kasar, rahoton bincike ya bayyana cewa a shekara guda, ‘yan Najeriya sun biya fiye da N2bn na kudin fansa.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a su ka shiga mawuyacin hali bayan ƴan bindiga sun mai farmaki kan wani gida da ke cikin birnin Katsina tare da kwashe ƴan gidan.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa a lokacin Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari ya ce sama da kungiyoyin 'yan ta'adda na aiki a Najeriya, Afrika.
Dan majalisar jihar Katsina da ke wakiltar Funtua, Abubakar Muhammad Total ya saye bindigogi wa mutanen mazabarsa domin yaki da 'yan ta'adda a jihar.
A labarin nan, za ji cewa kungiyar Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa bai kamata a ci gaba da zuba ido ana kashe jama'a kamar kiyashi a Arewa ba.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin mutanen da su ka shaki iskar yanci sun karyata cewa sojojin saman Najeriya ne su ka ceto su daga hannun 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da daukar mataki a kan zargin wasu daga cikin jami'anta da taimakon masu aikata laifi.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu ya soke tafiyarsa a kasashen waje ya kuma ayyana dokar ta-baci a Katsina da Zamfara.
Yan ta'adda
Samu kari