Yan ta'adda
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa kasashen Yammacin Afrika za su y hadn gwiwa wajen fatattakar matsalar tsaro da ta addabi yankin. Ya bayyana cewa matsalar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasarar ceto mutum 30 da ƴan ta'adda suka sace a jihar Kebbi. Jami'an tsaron sun ceto mutanen ne a cikin kwana biyu.
Akalla mutane fiye da 2,000 ke tsare a barikin Giwa da ke Maiduguri a jihar Borno, mafi yawa daga cikin wadanda ke tsaren sun ce ba su san me suka aikata ba.
Gwamna Mohammed Umar Bago na jihar Neja, ya shawarci al'ummar jihar musamman wadanda suke a yankuna na karkara da su takaita yawace-yawacen da suke yi saboda.
Babban kwamandan kungiyar nan, Jamā'at Ahl as-Sunnah lid-Da'wah wa'l-Jihād wato Boko Haram, Khaid Malam Ali, ya mika wuya ga dakarun rundunar sojojin Najeriya.
Ƴan bindiga sun sake kai hari a jihar Plateau inda suka halaka mutum tara da ƙona gidaje shida a yayin harin cikin ƙauyen Sabon Gari na ƙaramar hukumar Mangu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka ƴan bindiga mutum.huɗu a jihar Zamfara tare da ceto mutum 24 da aka yi garkuwa da su a wani sumame da suka kai.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta musanta zargin cewa an kashe daya daga cikin jami'anta a jihar yayin artabu da 'yan ta'adda a kasuwar Rimi a ranar Talata.
Rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biyar da ke shirin tsallakowa kasar daga Kamaru, rundunar ta ce an kashe su ne a iyakar kasar.
Yan ta'adda
Samu kari