Yan ta'adda
Fitaccen ‘Dan bindiga Dogo Gide, ya bayyana cewa ya rike tare da aurar da wasu ‘yan matan FGC Yauri ne saboda gwamnati ta ci amanarsa bayan sun yi yarjejeniya.
Wasu ‘yan ta’adda da ake zargin na Boko Haram ne sun kutsa wasu yankunan Jibwiwi dake karamar hukumar Hawul inda suka kone gidaje, kayan abinci da dabbobi.
Mata a jihar Taraba dake arewa maso gabashin Najeriya sun zage, sun fara shiga kungiyar mafarauta domin yaki da 'yan bindiga a yankin. Har matan aure na shiga.
Paullen Tallen wanda ita ce Ministar mata tayi hawaye a gaban ‘yan jarida. Ministar tayi kuka da aka yi mata tambaya a kan ‘yan matan da ke hannun Boko Haram.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kai harin bazata kan mayakan kungiyar ta'addanci na Boko Haram a yankin Mafa da ke Borno. Sun kashe yan ta'adda da dama.
Miyagun ‘yan ta’adda a Daren Lahadi sun kai farmaki wasu yankunan karamar hukumar Kaura ta jihar Kaduna inda suka halaka rayuka 28 a Malagum 1 da Sokwongo.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sun rufe babban titin Gusau zuwa Dansadau a karamar hukumar Maru. Tun farko sun kai hari kauyen Maigoge, ‘yan sa kai suka sheke 15.
Rundunar sojin kasa karkashin Operation Hadin Kai kasan jagorancin Christopher Musa, ya sanar ‘yan ta’adda suna horar da ‘ya’yansu don cigaba da ta’addanci.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki anguwar Anka dake karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto inda suka halaka tsohuwa mai shekaru 120 da wasu mutum 5.
Yan ta'adda
Samu kari