Yan ta'adda
Gwamna Samuel Ortom na jihar Binuwai ya roki jami’an tsaro da su dage kada su har kasar nan hannun ‘yan ta’adda. Ya roki jama’a da su basu hadin kai don tsaro.
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya dake Abuja ta kama wata kungiyar 'yan bindiga da suka addabi yankunan Abuja da Nasarawa da wasu miyagun makamai.
'Yan bindiga sun kai farmakin kwanaki uku a jere a wasu yankunan jihar Sokoto na tsawon kwanaki uku inda suka dinga halaka jama'a tare da garkuwa da sama da 50.
Dakarun ‘yan sanda a jihar Ogun sun kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi. Wannan mutumi ya ga ta kan sa tun da aka yi damfara, amma ya dauke kudin.
Wata soja da aka sace ta kubuta daga hannun 'yan ta'adda bayan da sojoji suka yi kokarin kwato ba. An bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka sace budurwar a Kudu.
Wani jami'in dan sanda ya jawo rikici bayan da ya kashe wata mata da aka ce lauya ce, kuma tana da juna biyu da aka kashe a jihar Legas. IGP ya nemi a dakatar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki caji ofishin 'yan sanda a karamar hukumar Ihiala ta Anambra inda suka jefa abubuwa masu fashewa tare da kona shi.
'Yan ta'adda a kananan hukumomin Rafi da Mashegu sun halaka a kalla mutum hudu tare da sace wasu 100 saboda gaza biyan kudin haraji da manoma suka yi a Neja.
Miyagun 'yan ta'adda sun kai farmaki wasu yankunan jihohin Zamfara da Sokoto a ranar Litinin inda suka halaka a kalla mutane 15 tare da jiagata wasu masu yawa.
Yan ta'adda
Samu kari