Yan ta'adda
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan hari a gonar wani ɗan kasuwa a jihar Borno, inda suka halaka shi tare da sace manoma mutum huɗu masu aiki a gonar.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka ƴan ta'adda masu yawa a wasu hare-haren da suka kai a yankunan Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma.
Dakarun sojoji sun samu nasarar daƙile harin da ƴan bindiga suka kai a wani ƙaiyen jihar Zamfara, inda suka halaka ƴan bindiga masu yawa a yayin fafatawar.
'Yan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Jigawa tare da sace matan shugaban karamar hukumar Kiyawa da ke jihar, 'yan sanda sun bazama nemansu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar bankado wani kamfanin kera muggan makamai a yankin Vom da ke karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Plateau da ke Arewacin kasar.
An bayyana yadda wasu mazauna kauye suka yiwa alkali da lauya jina-jina a wani yankin jihar Gombe, kamar yadda ya zo a wani rahoton jaridar da ta shahara a kasa.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauƙe da makamai sun kai mummunan farmaki a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara inda suka halaka mutum ɗaya da sace wasu mutum biyar.
Tsagerun 'yan bindiga sun yi ajalin rayuka biyar yayin da suka kai hari garin Duhuwa a karamar hukumar Wurno a jihar Sokoto. Maharan sun kuma raunata mutum hudu.
Rundunar sojin Najeriya da hukumar DSS sun yi nasarar dakile mummunan harin 'yan 'yan ta'addan Boko Haram a karamar hukumar Gezawa da ke jihar Kano.
Yan ta'adda
Samu kari