Yan ta'adda
Shugaban jami'ar kimiyya da fasaha ta Enugu, Farfesa Aloysius Michaels ya gano abin da ya fi kashe 'yan Najeriya tsakanin 'yan ta'adda da rashin kyawun hanyoyi.
Rahotanni sun bayyana cewa an sace wani dattijo mai shekaru 79, Kwamared Takai Agang Shamang a gidansa da ke Bikini-Tsoraurang, Manchock a jihar Kaduna.
Rahoto ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka yi garkuwa da wasu mutane 5 a jihar Niger, lamarin da ya yada hankalin al'ummar yankin da abin ya faru.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun kai farmaki a maboyar 'yan ta'addan.
Rundunar yan sanda a jihar Legas ta tabbatar da cewa ta kashe manyan yan bindiga tara bayan sun fafata yayin wata musayar wuta da suka yi a tsakaninsu.
Hukumar kwastam ta sanar da kama makamai da ake kokarin shigowa da su Najeriya a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke birnin Legas a ranar Laraba.
Shugaban kungiyar Patriot for the Advancement of Peace and Social Development (PAPSD), Dakta Sani Shinkafi, ya fadi hanyar shawo kan rashin tsaro a Arewa maso Yamma.
'Yan sanda a jihar Binuwai sun kama wasu matasa da ake zargi da kone-kone yayin zanga-zanga da aka gudanar ranar Laraba a jihar, kuma zuwa yanzu an kama mutane 18.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda bayan sun yi musu kwanton bauna a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma kwato makamai masu yawa.
Yan ta'adda
Samu kari