Olusegun Obasanjo
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya fasa kwan APC. Atiku ya ce Gwamnatin Buhari ta laftowa Najeriya makukun bashi abinda Obasanjo bai yi ba.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Cif Olusegun Obasanjo ya bayar da gidanshi dake Presidential Hilltop, Abeokuta, cikin jihar Ogun domin a mayar da shi cibiyar...
A jiya-jiyan nan ne tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya aikawa Sanusi II takarda ta jaje, amma Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi gum.
A cikin kwanakin nan ne mu ka ji cewa Manjo Hamza Al-Mustapha ya fito ya fadi gaskiyar magana game da dukiyar da aka ce Abacha ya sace.
Bayan shekaru 5 da barin gwamnati, Ministar PDP ta samu kujera a waje. Ngozi Okonjo-Iweala ta rike Ministan kudi sau biyu a Najeriya kuma rikakkiyar Masaniya ce.
Atiku ya taya tsohon Shugaba Obasanjo murnar cika shekaru 83 a Duniya. Atiku Abubakar ya jinjinawa tsohon Mai gidansa yace Najeriya ba ta da irinsa.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce sai an hada hannu dukka wajen magance matsalolin tsaro a kasar. Ya bayyana cewa ya zama dole dukkanin yan Najeriya su yi aiki da addu’a don dawo da hadin kai a tsakaninsu.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, y ace najeriya na bukatar sabon kudun tsarin mulki don ci gaban kasar nan. Ya sanar da hakan ne a taron farko na tunawa da Dr. Fredrick Fasehun, wandda ya kirkiro kungiyar jama’ar Odua (OPC)
Za ku ji batutuwan da tsohon shugaban kasa IBB ya tattauna a kan su a wata hira da aka yi da shi. Ya yi maganar karin aure, gidan soja, Boko Haram da sauransu.
Olusegun Obasanjo
Samu kari