Olusegun Obasanjo
A ranar Laraba ne tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya shiga ganawar sirri da Seyi Makinde, gwamnan jihar Oyo, a Abeukuta. Taron wanda aka yi shi a gidan Olusegun Obasanjo dake dakin karatu na fadar shugaban kasa, ya dau sa'o
Masu garkuwa da mutane sun je Makaranta sun yi gaba da Malamai a bakin aiki jiya. ‘Yan bindigan sun shiga Makaranta rana tsaka sun sace Malamai biyu.
Shugaban hukumar yaki da rashawa na farko, Nuhu Ribadu a ranar Asabar ya hada manyan 'yan siyasan kasar Najeriya a karkashin inuwa daya. Dukkansu sun hadu ne masallacin An-Nura dake Abuja a yayin shagalin bikin da Nuhu Ribadu, Mah
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana sadaukar da dukkanin nasarorin daya samu a rayuwarsa a lokacin da ya yi shugabanci a karkashin tsarin mulkin Soja da na mulkin dimukradiyya ga Allah Ubangiji.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana ‘bulalan Malam’ a matsayin babban kalubalen daya fuskanta wajen neman ilimin addinin Musulunci a yayin da yake zuwa makarantar Islamiyya.
Mataimakiyar gwamnan jihar Kaduna, Dakta Hadiza Balarabe, ce ta karbi tsohon shugaban kasar yayin da ya isa fadar gwamnatin jihar Kaduna (Sir Kashim Ibrahim House). Ko a cikin makon jiya sai da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya
Shugaban kwamitin PACAC ya kwatanta wadanda ke kalubalantar Buhari da jahilai kuma munafukan da suka kasa banbance bashi da yawan manyan aiyuka. A yayin tattaunawa da jaridar Daily Independent, Sagay ya ce...
Risqua Muhammed ya fadi abin Marigayi Janar Murtala ya bari a banki da ya mutu. Idan ka ji abin da Marigayin ya bar gado za ka yi mamaki. Dan Murtala Mohammed ya ce N7000 su ka gada.
Sule Lamido ya yi kaca-kaca da Manyan Jiga-jigan PDP, ya yi magana kan Jonathan, ya ce ‘yan jam’iyyar sun saba yaudara ganin cewa 80% na APC a yau daga Jam’iyyar PDP su ka fito.
Olusegun Obasanjo
Samu kari