Olusegun Obasanjo
A makon nan ne Buhari ya karrama manyan Najeriya da sunayen filin jirgi, sai dai babu mata sosai, kuma babu sunan Obasanjo, an yi watsi tsohon Shugaban kasar.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo, ya magantu a kan irin akidar da ya rika yayin da ya ke juya akalar jagorancin kasar a matsayinsa na shugaban kasa.
Tsohuwar ministar, wacce yanzu ke aiki da wata hukumar lafiya ta duniya, ta bayyana yadda ta rike tare da jan akalar al'amuran da suka shafi gina tattalin arzik
Tsohon Ministan Najeriya ya mutu ya na da shekara 81.Orho Obada tsohon Soja ne wanda ya yi Minista a Gwamnatin Janar Obasanjo. Ya rasu ne jiya a Garin Warri.
Hamza Al-Mustapha ya yi fashin baki game da dukiyar da ake cewa Abacha ya sace, ya ce saboda kar Talaka ya sha wahala ya sa Abacha ya rika boye kudi a ketare.
Atiku ya ce Oshiomhole ya yi adawa da aka cire tallafin man fetur a 2007. Atiku ya bayyana yadda Oshiomhole ya kawo masu matsala a lokacin ya na mulki a PDP.
Gwamna Amadu Fintiti PDP ya tsoma baki a rigimar APC, ya fadi wanda zai yi nasara. Godwin Obaseki zai fafata da mutane biyar wajen samun tikitin APC a 2020.
Mun kawo maku yadda Janar Sani Abacha ya sha ban-ban da sauran Shugabannin Najeriya. Janar Abacha ya mutu ne kwatsam cikin wani hali mai ban mamaki a kan mulki.
Dakin karatu na Olusegun Obasanjo da ke Abeokuta, jihar Ogun, ya sallami ma'aikata sakamakon matsin rayuwar da annobar Covid-19 ta janyo tare da durkusar arziki
Olusegun Obasanjo
Samu kari