Adams Oshiomole
Kamar dai a zaben 2016, Ize Iyamu ya gaza doke Godwin Obaseki duk da ya koma tafiyar jam’iyyar APC. Sau 2 kenan ‘Dan siyasar ya na rasa zabe a cikin shekara 4.
Za ku ji yadda kama’a barkatai su ka fito su na murnar nasarar PDP a zaben Gwamnan Edo shekaran jiya. Mun kawo abin da mutane su ke fadawa manyan APC na kasa.
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen Edo, Anselm Ojezua ya daura laifin kayen da jam'iyyarsu ta sha a zaben gwamnan jihar kan Oshiomhole.
PDP ce ta yi nasara a zaben Gwamnan Jihar Edo jiya. Mun kawo wasu dalilin da su ka sa APC da Oshiomhole su ka ji kunya a zaben Gwamnan Edo bayan nasarar 2016.
PDP ta na rokon kasashen Duniya su hukunta ‘Yan takarar APC; Rotimi Akeredelo da Osagie Ize-Iyamu da iyalansu. PDP ta yi wannan kira ne a cikin makon nan.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya zargi wanda ya gada, Adams Oshiomhole, da saka jihar ciki matsanancin bashi sakamakon yadda ya dinga ciwo bashi a jihar.
Matar mataimakin gwamnan jihar Edo, Mrs. Maryann Shaibu ta koka akan barazanar kisa da tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Comrade Adams Oshiomhole yake yi..
PDP ta tura Rabiu Kwankwaso aiki na musamman a zaben Edo a cikin makon nan. Dazu mun ji cewa EFCC ta yi ram da mutane 5 da ake zargi da laifin damfara a Ibadan.
Uwargidar mataimakin gwamnan jihar Edo, Maryam shaibu Philips ta zargi Adams Oshiomhole da tura yan daba domin su yi mata barazana, sai dai shi ya karyata ta.
Adams Oshiomole
Samu kari