Adams Oshiomole
Jam’iyyar All Progress Congress (APC) reshen Edo ta yi watsi da rade-radin da ke yawo na cewa ta fatattaki Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar na kasa.
Wani daga cikin manyan APC, ya yi magana game da zaben Gwamnan Jihar Edo. ‘Dan siyasar ya ce al’ummar Edo sun ki zaben APC ne saboda tsoma bakin wasu manya.
Bayan lashe zabe, Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya sha alwashin ladabtar da tsohon ubangidansa, Adams Oshiomhole idan har ya ci gaba da “sakin zakunansa.”
A jiya ne APC ta watsawa ‘Dan takararta kasa a ido, ta ce babu alfasha a zaben Edo. An kammala zabe PDP ta yi nasara, amma Osagie Ize-Iyamu ya ce an yi magudi.
A jiya ne mu ka ji Mista Ayodele Peter Fayose ya yi magana game da zaben Gwamnan Jihar Edo, ya ce zaben ya nuna cewa idan an ga dama za a iya yin zaben kwarai.
Kamar dai a zaben 2016, Ize Iyamu ya gaza doke Godwin Obaseki duk da ya koma tafiyar jam’iyyar APC. Sau 2 kenan ‘Dan siyasar ya na rasa zabe a cikin shekara 4.
Za ku ji yadda kama’a barkatai su ka fito su na murnar nasarar PDP a zaben Gwamnan Edo shekaran jiya. Mun kawo abin da mutane su ke fadawa manyan APC na kasa.
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen Edo, Anselm Ojezua ya daura laifin kayen da jam'iyyarsu ta sha a zaben gwamnan jihar kan Oshiomhole.
PDP ce ta yi nasara a zaben Gwamnan Jihar Edo jiya. Mun kawo wasu dalilin da su ka sa APC da Oshiomhole su ka ji kunya a zaben Gwamnan Edo bayan nasarar 2016.
Adams Oshiomole
Samu kari