Adams Oshiomole
Fadar Shugaban kasa ta ce Adams Oshiomhole da Ibrahim Gambari ba su da niyyar magudi a Edo, bayan bidiyon Oshiomhole da ya fito ya sa PDP ta na zargin haka.
Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Adams Oshiomhole ya zargi gwamnonin jam’iyyar da kokarin kai shi kasa ta hanyar makirci.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga sa labule tare da tsohon Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress, Adams Oshiomhole a fadar shugaban kasa, Abuja.
Dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar PDO kuma gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tawagarsa ta kamfen a ranar Laraba an kai musu hari, Daily Trust wallafa.
Mun kawo maku jerin abubuwa masu ban mamaki da su ke faruwa bana. Gwamnatin shugaba Buhari da jam’iyyarsa ta APC da Boko Haram sun shiga jerin na mu na bana.
Babban darakta na kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC, Dr Salihu Lukman, ya yi zargin cewa akwai wata kulla-kulla na mayar da Adams Oshiomhole tsohuwar kujerarsa.
Za ku ji Jam’iyyar APC ta maidawa Wike martani bayan ya soki Adams Oshiomhole. Wike yace Oshiomhole bai da godiyar Allah, ya dauki zaben Edo a mutu ko ayi rai.
ADP ta na zargin ‘Dan takarar Jam’iyyar APC da amfani da takardun bogi a Edo a kotu. INEC sun karbi takardun da ke nuna alamun tambaya a satifiket din Audu.
A makon nan ne muka ji Jam’iyyar PDP ta jefawa tsohon Shugaban APC Adams Oshiomhhole babban kalubale. PDP ta bukaci Oshiomhole ya kawo takardun makarantarsa.
Adams Oshiomole
Samu kari