Adams Oshiomole
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sha alwashin kawo karshen siyasar tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole a zaben jihar mai zuwa a Satumba.
Gwamnan jihar Edo Godwin Obaseki na jam'iyyar PDP; abokin hamayyarsa Pastor Osagie Ize-Iyamu da tsohon shugaban APC, Adams Oshiomhole sun shiga ganawa, don yin
PDP ta jihar Edo ta yi wa Magoya bayanta shelar su fita su yi zabe. Jam’iyyar ta kai karar tsohon Shugaban Jam’iyyar APC Adams Oshiomhole wajen Shugaban kasa.
Jam'iyyar PDP a jihar Edo ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi amfani da ikonsa wajen ja wa Adams Oshiomhole kunne domin ya daina tada rikici a jihar.
Osagie Ize-Iyamu, dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Edo, ya bayyana cewa Adams Oshiomhole ba ubangidansa bane, cewa aiki yake yi masa da jam'iyyarsa.
Fadar Shugaban kasa ta ce Adams Oshiomhole da Ibrahim Gambari ba su da niyyar magudi a Edo, bayan bidiyon Oshiomhole da ya fito ya sa PDP ta na zargin haka.
Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Adams Oshiomhole ya zargi gwamnonin jam’iyyar da kokarin kai shi kasa ta hanyar makirci.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga sa labule tare da tsohon Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress, Adams Oshiomhole a fadar shugaban kasa, Abuja.
Dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar PDO kuma gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tawagarsa ta kamfen a ranar Laraba an kai musu hari, Daily Trust wallafa.
Adams Oshiomole
Samu kari