Adams Oshiomole
Tsohon Shugaban APC na Kasa, Kwamared Adams Oshiomhole ya karyata rade-radin cewa yana da hannu a cikin rikicin shugabanci da ya dabaibaye jam'iyyar a yanzu.
Alamu sun nuna cewa sabon rikicin siyasa ya kunno kai tsakanin Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tsohon ubangidansa Adams Oshiomhole kan yan majalisar jihar.
Adams Oshiomhole, tsohon gwamnan jihar Edo kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC, ya janye zargin handama da sata da yayi wa Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai.
Kokarin rajistar Jam’iyya ya na fito da sabanin da ke cikin gidan APC. Adams Oshiomhole ya soki aikin da aka kirkiro, ya goyi bayan su Asiwaju Bola Tinubu.
Rahotanni sun ce an samu sababbin masu rike da madafan iko bayan matakin NEC. Rahotanni sun fara nuna cewa bangaren CPC tana rike da karfin iko a jam’iyya.
A ranar Litinin, Oshiomhole ya ce yana matukar alfahari da yadda NWC tayi aiki a karkashin mulkinsa. Oshiomhole yace bai riki kowa ba a zuciyarsa ba a jam'iyya.
Jiya Adams Oshiomhole ya bukaci ya yi sulhu da Gwamnan Benuwai a wajen kotu. Gwamnan Benuwai ya na so tsohon Shugaban APC ya biya shi N10bn na yi masa sharri.
Adams Oshiomhole ya yi magana, ya ce duk da APC ta rasa jihar Edo, da sauransa tukuna. Tsohon Gwmnan bai yi magana kan masu ganin laifinsa a rashin nasarar ba.
Bayan faduwa shan kashi da tayi a zaben gwamnan jihar Edo, wani jigon PDP a jihar Ribas, Felix Obuah, ya rokin jam’iyyar APC da ta yafe wa Adams Oshiomhole.
Adams Oshiomole
Samu kari