Adams Oshiomole
Adams Oshiomole ya bayyana aniyarsa ta gaje kujerar Buhari a zaben 2023 mai zuwa idan Allah ya kaimu. Ya bayyana hakan ne a yau dinnan a hukumance a bainar jama
Adams Oshiomhole zai tsaya takarar Shugaban kasa, zai ayyana shirinsa. Hadiminsa, Victor Oshioke ya bada sanarwar da yawun bakin Tsohon Gwamnan na jihar Edo.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Comrade Adams Oshiomhole ya yi martani kan rahotanni a dandalin sada zumunta game da shigarsa takarar shugaban kasa a zab
An shirya wa Adams Oshiomhole bikin murnar cika shekaru 70 da haihuwa kuma dan siyasar ya nishadantar da bakinsa da iin salon rawansa mai matukar kayatarwa.
Adams Oshiomhole a ranar Lahadi, 29 ga watan Agusta, ya bayyana cewa umurnin kotu ya soke dakatarwar da aka yi masa a matsayin shugaban jam’iyyar APC mai mulki.
Tsohon Shugaban APC na Kasa, Kwamared Adams Oshiomhole ya karyata rade-radin cewa yana da hannu a cikin rikicin shugabanci da ya dabaibaye jam'iyyar a yanzu.
Alamu sun nuna cewa sabon rikicin siyasa ya kunno kai tsakanin Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tsohon ubangidansa Adams Oshiomhole kan yan majalisar jihar.
Adams Oshiomhole, tsohon gwamnan jihar Edo kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC, ya janye zargin handama da sata da yayi wa Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai.
Kokarin rajistar Jam’iyya ya na fito da sabanin da ke cikin gidan APC. Adams Oshiomhole ya soki aikin da aka kirkiro, ya goyi bayan su Asiwaju Bola Tinubu.
Adams Oshiomole
Samu kari