Adams Oshiomole
Kokarin rajistar Jam’iyya ya na fito da sabanin da ke cikin gidan APC. Adams Oshiomhole ya soki aikin da aka kirkiro, ya goyi bayan su Asiwaju Bola Tinubu.
Rahotanni sun ce an samu sababbin masu rike da madafan iko bayan matakin NEC. Rahotanni sun fara nuna cewa bangaren CPC tana rike da karfin iko a jam’iyya.
A ranar Litinin, Oshiomhole ya ce yana matukar alfahari da yadda NWC tayi aiki a karkashin mulkinsa. Oshiomhole yace bai riki kowa ba a zuciyarsa ba a jam'iyya.
Jiya Adams Oshiomhole ya bukaci ya yi sulhu da Gwamnan Benuwai a wajen kotu. Gwamnan Benuwai ya na so tsohon Shugaban APC ya biya shi N10bn na yi masa sharri.
Adams Oshiomhole ya yi magana, ya ce duk da APC ta rasa jihar Edo, da sauransa tukuna. Tsohon Gwmnan bai yi magana kan masu ganin laifinsa a rashin nasarar ba.
Bayan faduwa shan kashi da tayi a zaben gwamnan jihar Edo, wani jigon PDP a jihar Ribas, Felix Obuah, ya rokin jam’iyyar APC da ta yafe wa Adams Oshiomhole.
Za ku ji wasu Gwamnonin da su ka yi tazarce bayan sun fice daga APC zuwa PDP. Godwin Obaseki ya kafa tarihin lashe zabe sau biyu a jere a Jam’iyyu dabam-bam.
Jam’iyyar All Progress Congress (APC) reshen Edo ta yi watsi da rade-radin da ke yawo na cewa ta fatattaki Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar na kasa.
Wani daga cikin manyan APC, ya yi magana game da zaben Gwamnan Jihar Edo. ‘Dan siyasar ya ce al’ummar Edo sun ki zaben APC ne saboda tsoma bakin wasu manya.
Adams Oshiomole
Samu kari