Adams Oshiomole
Dazu mu ka ji cewa APC ta kira muhimmin taro game da tirka-tirkar Oshiomhole a kotu. Shugabannin Jam’iyyar APC za su zauna a taron NWC gobe da safe a Abuja.
Daga cikin gwamonin jam'iyyar APC 20, hudu ne kawai bau halarci taron ba. Sun hada da gwamnan jihar Kaduna, Yobe, Kogi da Ekiti. Batun yunkurin tsige Oshiomhol
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an dage taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar All Progressives Congress’ (APC) da aka shirya yi har sai baba ya gani.
Kotun daukaka kara da ke zama a Abuja a ranar Litinin, 16 ga watan Maris, tana shirin sauraron karar da dakataccen Shugaban jam’iyyar APC, Oshiomho,le ya shigar
Za ku ji Inda Asiwaju Bola Tinubu da Gwamnonin APC su ka sa gaba a rikicin Jam’iyya. Gwamnonin Jihohin APC 11 cikin 20 su na tare da Oshiomhole; 8 sun ja daga.
Da alamu dai yanzu ranar hisabin Adams Oshiomhole ta dumfaro a rigimar da ta barkowa jam’iyyar APC. An jima ne Oshiomhole zai san matsayar kujerarsa a kotu.
A cikin jawabin da ya fitar ranar Lahadi, Tinubu ya bayyana cewa abin takaici ne cewar har ta kai ga masu wannan buri sun kitsa dakatar da shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole. "Duk da mun samu nasarar dakile yaduwar
Labari ya zo mana dazu cewa wasu sun tuge allon hoton Shugaban Jam’iyyar APC Adams Oshiomhole daga Sakariyar Jam’iyya da ke babban birnin tarayya da ke Abuja.
Rigimar APC ta sa wasu Gwamnonin da ke goyon-bayan Oshiomhole su na neman hanyar ganin Buhari yau domin su hana a tunbuke Shugaban APC.
Adams Oshiomole
Samu kari