Adams Oshiomole
Shugaban Jam’iyyar All Progressive Congress na kasa, Adams Oshiomhole ya isa sakatariyar jam’iyyar domin komawa bakin aiki bayan dakatar dashi da kotu ta yi.
A jiya Litinin, shugaban gwamnonin APC, Atiku Bagudu ya shaidawa ‘Yan jarida cewa an dakatar da taron NEC da za ayi. Ita kuma NWC ta ce yau za ta zauna an jima.
A daidai jiyan ne kuma kotun daukaka kara ta ba Adams Oshiomhole nasara. Hakan na nufin yunkurin tunbuke Oshiomhole daga kujerar Shugaban APC ya gamu da cikas.
Dazu mu ka ji cewa APC ta kira muhimmin taro game da tirka-tirkar Oshiomhole a kotu. Shugabannin Jam’iyyar APC za su zauna a taron NWC gobe da safe a Abuja.
Daga cikin gwamonin jam'iyyar APC 20, hudu ne kawai bau halarci taron ba. Sun hada da gwamnan jihar Kaduna, Yobe, Kogi da Ekiti. Batun yunkurin tsige Oshiomhol
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an dage taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar All Progressives Congress’ (APC) da aka shirya yi har sai baba ya gani.
Kotun daukaka kara da ke zama a Abuja a ranar Litinin, 16 ga watan Maris, tana shirin sauraron karar da dakataccen Shugaban jam’iyyar APC, Oshiomho,le ya shigar
Za ku ji Inda Asiwaju Bola Tinubu da Gwamnonin APC su ka sa gaba a rikicin Jam’iyya. Gwamnonin Jihohin APC 11 cikin 20 su na tare da Oshiomhole; 8 sun ja daga.
Da alamu dai yanzu ranar hisabin Adams Oshiomhole ta dumfaro a rigimar da ta barkowa jam’iyyar APC. An jima ne Oshiomhole zai san matsayar kujerarsa a kotu.
Adams Oshiomole
Samu kari