Adams Oshiomole
A jiya ne Shugaban rikon kwarya ya bayyana hanyar kawo karshen rikicin jam’iyyar APC. Prince Eta ya ce sai NEC ta zauna rigimar shugabancin gidan APC za ta kare
Dakatar da Adams Oshiomhole daga kujerar APC ya barka Jam’iyyar APC inda hakan ya dagwulawa Bola Tinubu lissafi a Jam’iyyar APC yayin da aka dumfari 2023.
Oshiomhole ya bayyana hakan ne ga gidan talabijin na Channels yayin da suka tuntube shi domin jin ta bakinsa dangane da tabbatar da dakatar da shi da wata kotun
Wani Alkali a Abuja ya tsawaitawa Gwamnatin Edo umarnin hana cafke Adams Oshiomhole. An hana Gwamnan Edo taba Shugaban APC bisa zargin satar kudin gwamnati.
Mataimakin shugban jam'iyyar APC na yankin kudu maso kudu, Hilliard Eta, ya fito ya bayyana kansa a matsayin sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa Mataimakin shu
Biyo bayan tsige shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole da kotu ta yi, wani jigon jam'iyyar ya nuna farin cikinsa a kan haka, ya ce sun samu yanci.
Tsohon Gwamnan Jihar Gombe ya shiga cikin masu zawarcin Godwin Obaseki. I. Dankwambo ya ce ya na goyon bayan Abokinsa kuma ‘Danuwansa a siyasa ya zarce a Edo.
Victor Gaidom ya raba kan uwar jam'iyyar APC APC kan nadin Abiola Ajimobi. Sakataren na APC ya soki Uwar-Jam’iyya na ba Ajimobi Shugaban rikon kwarya a jiya.
Gwamna Obaseki na jihar Edo ya ce Adams Oshiomhole, shugaban jam'iyyar APC na tsoron masu ilimi saboda 'bai je makaranta' ba, yayain zantawa da manema labarai.
Adams Oshiomole
Samu kari