Adams Oshiomole
Itse Sagay ya ba Buhari shawara ya kauracewa zaman yau na APC amma Gwamnoni su na goyon bayan taron NEC. Mai ba Shugaba kasa shawara ya kawo sabuwar magana.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shuaibu, ya bayyana cewa yana da babbar matsala sa tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamared Adams Oshiomhole, bayan rikicinsu.
Kusoshin da aka kafa Jam’iyya da su za su halarci taron NEC da ya raba Jam’iyya domin kawo karshen rikicin APC amma Yaran Tinubu sun yi watsi da taron na yau.
Giadom ya kira taron masu ruwa da tsaki a harkokin gudanar da jam'iyyar APC (NEC) kuma har shugaba Buhari ya nuna niyyarsa ta halartar taron, wanda za a yi rana
Aminceware da Buhari ya yi da shugabancin Giadom tamkar 'yar manuniyace a kan rashin karfin gwuiwar da yake da shi a kan kwamitin NWC da shugabancin Oshiomhole
A jiye ne kotu ta bankara Yan PDP da Hukumar INEC a kan neman takarar Obaseki. Mun kuma ji cewa Victor Giadom ya aikawa manyan Jam’iyya goron gayyatar taron NEC
Jiga-jigan PDP su na neman jawowa Obaseki yin biyu-babu a zaben Gwamnan da za ayi. Jagororin Jam’iyya ba su goyon bayan a ba Obaseki tikiti a PDP a Jihar Edo.
Yahaya Bello ya ce ya ji tausayin Obaseki, amma Jam’iyyar APC za ta lashe zabe a Edo, daidai yanzu kuma Gwamnonin PDP sun zauna domin ganin sun samu nasara.
Kadiri ya bayyana mamakinsa a kan yadda jam'iyyar APC za ta mika takarar shugaban kasa ga Tinubu a shekarar 2023 idan har yankin kudu maso yamma ne zai fitar da
Adams Oshiomole
Samu kari