Malam Ibrahim El Zakzaky
Jagoran mabiya Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya samu digirin digir daga jami'ar Tehran ta ƙasar Iran. An karrama malamin ne a yayin taro yaye ɗalibai.
Kungiyar 'yan shi'a a Najeriya (IMN) ta gudanar da tattakin nuna goyon bayanta ga Falasɗinawa a babbak birnin tarayya Abuja da yammacin ranar Litinin.
Abdulrahman Sani Yakubu ya bada labarin ilminsa da aiki a kasar Saudi, ya na zaune aka yi masa tayin aiki a masallacin Ka'aba duk da ya na bakar fatan Najeriya.
Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya koka game da halin tattalin arzikin da al’umma ta ke ciki. Dr. Gumi ya ce wasu ne ke zuga Bola Tinubu wajen gallazawa jama’a.
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Mun tattaro jerin abubuwa 10 da su ka jefa Nasir El-Rufai a matsala, su ka yi masa bukukun Minista. Daga ciki akwai kisan kare-dangi ga mazauna jihar Kaduna.
Ibraheem El-Zakzaky ya bayyana cewa kusan jirgi daya ya dauko mutanen Nijar da na Najeriya, ya ja-kunne a kan shirin aukawa makwabta da yaki da sunan ECOWAS.
Kungiyar 'yan Shi'a a Najeriya sun mamaye titunan birnin Kaduna don nuna damuwarsu kan ci gaba da tsare shugabansu, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da mahukunta ke yi
Tsohon Gwamnan Kaduna, Ahmad Makarfi ya roki alfarma a wajen Gwamna Nasir El-Rufai kan filayensa. A ranar 29 ga watan Mayun nan ne wa’adin El-Rufai zai cika.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari