INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ayyana zaben Majalisar Tarayya a mazabar Jalingo/Yorro /Zing a jihar Taraba a matsayin wanda bai kammala ba.
An bayyana cewa, INEC ta sanar da wanda ya lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Yobe, inda dan takarar APC ya lallasa na APC a zaben na bana.
Dan takarar Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Shittu Ibrahim, ya samu nasarar lashe zaben dan majalisa ta mazabar Saki ta Yamma a jihar Oyo.
Jam'iyyar NNPP ta lallasa jam'iyyar APC a zaben cike gurbi da aka gudanar a wasu daga cikin mazabun jihar. An yi zaben ne bayan umarnin kotun daukaka kara.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wasu 'yan daban da suka yi barna a lokacin da ake kada kuri'u a zaben da aka gudanar na cike gurbi a jihar Kano da ke Arewacin kasa.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da ifeoluwa Ehindero na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Majalisar Tarayya ta Akoko a jihar Ondo.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da sakamakon zaben cike gurbi a jihar Kano inda ta sanar da Bello Muhammad na NNPP wanda ya lashe zaben cike gurbi.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da wanda ya yi nasara a zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Legas inda ta ce Laguda na APC shi ya lashe zaben.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta dakatar da zabe a wasu mazabun yan majalisa uku a jihar Kano, Enugu da kuma Akwa Ibom kan ɓarkewar rikici.
INEC
Samu kari