INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta tabbatar da samun rahoton hargitsi a wasu rumfunan zabe har guda 10 a karamar hukumar Kunchi da ke jihar Kano.
Babban sufetan ƴan sanda na kasa ya bada umarnin takaita zirga-zirga a wasu jihohi 26 da suka haɗa da Kano da Legas a lokacin zaɓen cike gurbi ranar Asabar.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya roƙi al'ummar mazaɓun da za a yi zaben cike gurbi su nuan wa APC cewa sun gaji da ita a jihohi 9.m~
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta hana dan takarar sanatan PDP tsayawaa zaben cike gurbi da za a yi a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a fadin kasar.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta yi kuskuren cire sunan PDP a jerin jam'iyyu yayin da ake rarraba kayan zaben cike gurbi da ake shirin yi a ranar Asabar.
Hukumar zaben jihar Nasarawa, NASIEC ta dage zaben da aka shirya gudanarwa a ranar 31 ga watan Agusta saboda shari'ar da ake yi da hukumar da wasu mutane 12.
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega, ya yi tsokaci kan matsalolin da suka auku a lokacin zaben 2023.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta bankado wani shiri na hargitsa zaben cike gurbi da za a gudanar a watan Faburairu da sauran zabuka a kasar.
Jam'iyyun adawa da suka hada da PDP da NNPP sun caccaki shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje kan kalamansa cewa matsalar zabe ba INEC ba ne illa 'yan siyasa.
INEC
Samu kari