INEC
Hukumar INEC ta matsar da ranar kammala yaƙin neman zaɓen gwamnan Osun zuwa 13 ga Agusta, 2026, bayan sauya ranar zaɓen zuwa 15 ga watan. An gargadi jam'iyyu.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) na shan suka kan zargin ba zai yi adalci ba a 2027. Kungiyoyi sun zargi Joash Amupitan da wariya da alaka da APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ADC ta samar da hanyoyin da za ta bi wajen samar da ɗan takara a 2027.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa ta sha rubuta wasiku ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa kan shugabanninta amma shiru.
A labarin nan, za a ji yadda batun shugaban INEC, Joash Amupitan ke kara ɗauajr hankulan ƙungiyoyi masu zaman kansu domin neman a yi bincike kan alaƙarsa da APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan na ci gaba da fuskantar matsin lamba daga bangarori daban-daban, ana neman ya sauka daga mukamin kafin zaben 2027.
Shugaban tsagin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Nafiu Bala, ya jagoranci masu zanga-zanga zuwa hedkwatar hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana cewa akwai abin da ke barazana ga zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
INEC
Samu kari