INEC
Hukumar INEC ta bayyana dan takarar jam'iyyar APC, Ukalikpe Napoleon, a matsayin wanda ya lashe zaɓen cike gurbi na mazabar Ahoada ta Gabas a jihar Ribas.
Rahotanni sun nuna cewa ba a ga tambarin jam'iyyun adawa na PDP, NNPP da ADC a zaben cike gurbin da hukumar INEC ta gudanar ranar Asabar a jihar Kano ba.
Hukumar INEC ta bayyana cewa lokacin azumin Ramadan da karancin yam takara na cikin manyan dalilin da suka hana mutane fitowa zaben cike gurbi a Kano.
A labarin nan, za a ji wasu daga cikin manyan bambance-bambance da ke cikin sabuwar dokar zabe da ta ke ci gaba da jawo zazzafar muhawara tsakanin yan adawa.
Hukumar INEC ta fara gudanar da zaben cike gibi a kananan hukumomin Kano, Abuja da wasu sassan jihar Rivers. Masu kada kuri'a ba su fita zabe sosai a dukkan jihohin.
'Yan Najeriya sama da miliyan 1 sun yi rajistar katin zabe da hukumar INEC. Jihar Jigawa ce ta farko, yayin da Legas ta zo ta biyu, Sokoto na binta a baya sai Kano.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyin fararen hula sun bayyana damuwa iri daya da jam'iyyar hamayya ta ADC a kan dokar zabe da Tinubu ya sanya wa hannu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta takaita zirga zirga a jihar Kano a shirin zaben cike gibi da za a yi a karamar hukumar Birni da Ungogo a gobe Asabar.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja, ta ba hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), umarni kan yi wa jam'iyyun siyasa rajista a Najeriya.
INEC
Samu kari