INEC
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NDC Peter Obi ya bayyana wasu daga cikin kunshin da kawo Najeriya idan aka zabe shi a 2027.
INEC ta bayyana cewa jam’iyyun siyasa 9 sun karɓi lambobin shiga domin shigar da bayanan ‘yan takarar zaɓen 2027 na shugaban kasa da majalisar tarayya.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta sanar da cewa ta sanya sunan Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a shafin hukumar zabe domin tattara bayanan 'yan takara.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Peter Obi, ya mika bukatarsa ga hukumar INEC. Peter Obi ya bukaci a bayyana takardun karatun 'yan takara.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bude shafin daukar ma'aikatan wucin gadi domin zaben gwamnan Osun da za a yi a ranar 15 ga Agustan 2026.
A labarin nan, za a ji cewa NDC ta zargi hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a Najeriya da hana ta damar mika sunayen yan takararta a zaben 2027.
Hukumar INEC ta ɗaga ranar bai wa jam'iyyun siyasa lambar shiga manhajar gabatar da sunayen 'yan takara daga Juma'a zuwa Litinin, 29 ga Yunin shekarar 2026.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar INEC ta bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya ba ta fitar da kudin da aka ware domin shirye babban zaben 2027 ba, amma an fara shirye-shirye.
INEC
Samu kari