Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Da yake jawabi a shafinsa na Facebook, PA Bashir Ahmad, ya ce ’yan Najeriya ba za su ga alfanun mulkin Buhari a yanzu ba sai bayan ya kammala wa’adinsa a 2023.
Patriotic Volunteers Association ta bayyana a karkashin APC a Kano. Tsohon kwamishinan jihar Kano, Alhaji Ibrahim Dan Azumi Gwarzo ne shugaban Kungiyar tawaren.
A watan gobe ake sa rai kwamitin Mai Mala Buni zai shirya zaben shugabannin APC na kasa. Amma babu hadin-kai tsakanin Gwamnonin jihohin da ke karkashin APC.
Shugaban jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce zai tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa, don haka ya gana da Buhari domin fada masa wannan kuduri.
Tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari a bangaren harkokin majalisar wakilai, Abdulrahman Suleman Kawu Sumaila, ya ce arewa ba za ta bar wa kudu shugaban
Tsohon gwamnan jihar Legas, kuma shugaban APC, ya bayyana cewa, babu abin da zai hana shi zama shugaban kasar Najeriya sai dai abu daya kacal da ya bayyana.
Jagoran jam'iyyar APC mai mupkin ƙasar nan. Bola Tinubu, ya bayyana cewa ya sanar da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari shirinsa na tsayawa takara a 2023 dake tafe
Dan siyasar jihar Kano ya magantu kan dalilin da zai sa a hana 'yan yankin Kudu tsayawa takarar shugabancin kasa a zaben 2023 mai zuwa, ya ce bai zai yiwu ba.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya shiga ganawa da jagoran jam'iyyar APC ta ƙasa, Bola Tinubu, a fadar shugaban ƙasa dake babban birnin tarayya Abuja yau.
Siyasa
Samu kari