A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Mun kawo ‘Yan siyasan Arewa da za su iya marawa Bola Tinubu baya wajen shiga takarar Shugaban Najeriya. Masu goyon bayan Tinubu sun hada da Kashim Shettima.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana ranar da za ta gudanar taron gangaminta na gabanin babban zaben da ke tafe na 2023. An sanya ranar 26 ga watan Fabrairu.
Hadimin Muhammadu Buhari kan harkokin siyasa, Babafemi Ojudu ya bayyana cewa sam ba zai taba marawa takarar shugaban kasa na babban jigon APC, Tinubu baya ba.
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai, ya ce sabon kudirin gyaran dokokin zaben za a gabatar da shi a zauren majalisa nan da ranar Larabar nan zuwa.
Irinsu Atiku za su fuskanci matsala, ana neman gyara dokar tsayawa takara. Shugaban majalisa ya ce ya kamata ayi garambawul ta yadda masu ilmi za su yi mulki.
Kashim Shettima ya na ganin ‘Yan Kudu ba su da ‘Dan takarar da ya fi Tinubu a zaben Shugaban kasa. Sanatan na Borno ta tsakiya ya ce Tinubu ya yi Buhari kokari.
Fastocin yakin neman zaben shugaban kasa na gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, sun bayyana a wasu yankuna na jihohin Kano da Jigawa gabannin zaben 2023.
Ta sake rincabewa a jam'iyyar APC, daraktan kungiyar gwamnoni ta PGF ya yi murabus bayan zaman da jam'iyyar ta yi kan tarin gangamin ta na kasa da ke tafe.
Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Sanata Iyorchia Ayu, ya ce babu makawa jam’iyyarsa ce za ta samar da magajin shugaban kasa Buhari.
Siyasa
Samu kari