A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Bayan kwashe shekaru hudu a matsayin kwamishinan zabe (REC), Nentawe Yilwatda ya yi murabus daga mukaminsa na INEC inda ya koma siyasa, Premium Times ta ruwaito
Tsohon mataimakin gwamnan CBN, Kingsley Moghalu, ya bayyana cewa ya manta ya sanar da Shugaban kasa Muhammadu Buhari aniyarsa na takarar shugaban kasa a 2023.
Babafemi Ojudu ya yi magana a kan rade-radin da ke yawo game da takarar Farfesa Yemi Osinbajo. Hadimin shugaban kasar ya ce Yemi Osinbajo zai yi fito da magana.
Bulaliyar Majalisar Datijai, Orji Kalu, ya ce yana fuskantar matsin lamba kan lallai sai ya bayyana ƙudirin takararsa ya kuma kaiwa Buhri ziyara ya sanar da shi
Dattijon kasar Yarbawa, Ayo Adebanjo mai shekara 93 ya ce babu ruwansa da yi wa Bola Tinubu mubaya’a da takarar shugaban kasa, sai an canza kundin tsarin mulki.
Gwamna Kayode Fayemi ya yi zama na musamman da jigon APC, Bola Tinubu a Legas. Fayemi yana cikin wadanda suka dage a kan neman takarar shugaban kasa a 2023.
Da aka yi wa Abdulmumin Jibrin tambaya a game da dukiyar Bola Tinubu, bai iya bada gamsashiyyar amsa ba, sai yace a bar wannan maganar, ba ta ita ake yi ba.
Otunba Alao Akala, tsohon gwamnan jihar Oyo ya rasu a ranar Laraba da safe. Mutuwarsa ta zo ne bayan wata daya da basaraken garin su ya rasu, Soun na Ogbomoso.
Jam'iyyar mai.mulki APC, reshen jihar Ebonyi, taxe yan Najeriya za su dara matukar suka zabi Dave Umahi na jihar Ebonyi ya ɗora daga inda shugaba Buhari ya tsay
Siyasa
Samu kari