Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya ce baya sa ran neman wata mukamin siyasa a shekarar 2023. Akwai rade-radin cewa gwamnan yana neman yin takarar kujerar m
Kakakin jam'iyyar APC reshen jihar Delta, Ogheneluemu Sylvester Imonina, ya fice daga APC bayan aje mukaminsa, kuma ana tsammanin zai nufi jam'iyyar hamayya PDP
Tsohon ɗan takarar gwamna kuma babban jigon APC a jihar Ekiti ya sanar da ficewarsa daga jam'iyya mai mulki, yace zai nemi tikitin takarar gwamna a jam'iyyar AC
Dr Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun Kungiyar Dattawan Arewa (NEF), ya ce kashi casa'in cikin dari daga cikin gwamnonin Najeriya ba su da alaka da mulki.
Mai tsawatarwa a Majalisar Dattawa, Orji Uzor Kalu, ya ce duk da a shirye ya ke da ya yi kamfen kuma zai iya shugabantar kasar nan, amma bai matse ya ke ba a ya
Ɗaya daga cikin masu fafutukar maye gurbin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari a 2023, Bilola Ahmed Tinubu, ya ɗauƙi wasu sabbin alƙawurra biyu ga yan Najeriya.
Jam'iyyar APC ta fitar da jadawalin abubuwan da ta tsara gudanarwa nan da zuwa lokacin da jam'iyyar za ta gudanar da taronta na gangami a ranar 26 ga Fabrairu.
Wasu Mutanen da Tinubu ya ba mukamai shekarun baya sun dawo za su taya shi yakin zama Shugaban kasa. Shugaban GNAT, Abiodun Mafe, ya ce ba za su manta alheri ba
Tsohon gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya ce babbar jam’iyyar adawa ta PDP ce zata samar da shugaban kasa mai zuwa, The Punch ta ruwaito. Ya fadi hakan ne
Siyasa
Samu kari