Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Jam'iyyar PDP ta bayyana yadda jam'iyyar APC ta yaudari 'yan Najeriya da sunan kaddamar da dalar shinkafar gida a Abuja. Ta ce yunwa kadai ya ishi 'yan Najeriya
Salihu Lukman, tsohon darakta janar da kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC, ya bayyana cewa ya gana da Asiwaju Bola Tinubu, jign jam'iyya mai mulki, bayan murabus.
Yayin da masu hangen kujerar shugabancin Najeriya ke cigaba da fito da kudirinsu a fili, gwamna Yahaya Bello, na jihar Kogi, yace zau shiga tseren bayan taro.
Janar Sani Abacha, wanda ya mulki kasar nan daga 1993 har zuwa rasuwar sa a 1998, ya yaudari 'yan siyasa kafin ya dare mulki, kamar yadda Janar IBB ya tabbatar.
Jigon APC na kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tunubu ya bayyana cewa katin zabe da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta rabawa mutane sun tashi aiki don sun lalace.
Wata kungiyar da ke fafutukar Atiku ya zama shugaban kasa ta bayyana ajiye aikinta ga Atiku, ta koma tsagin wani dan takara saboda Atiku bai tsinana musu komai.
Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari ta bukaci jam’iyyar APC da ta dinga bai wa mata mukamai masu tsoka a cikin jam'iyyar domin samun cigaba.
Gamayyar matasa karkashin kungiyar North-East Young Technocrats For Good Governance ta yi kira ga tsohon gwamnan Bauchi, Adamu Mu'azu ya fito takara a 2023.
Sanatocin kudu da Arewacin atsina sun shafe kusan shekaru a mulki ba tare da wata gudumuwa ba. An yi shekaru 2 da rabi a mulki, Sanatocin ba su tabuka komai ba.
Siyasa
Samu kari