Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Shehu Sani ya bayyana yadda wasu 'yan siyasar kasar nan za su zama abin tausayi nan kusa ba da jimawa ba. Ya ce za su zama kamar kowa da suka raina a gari.
Musiliu Akinsanya wanda aka fi sani MC Oluomo, shugaban kungiyar ma'aikatan sufuri na jihar Legas, ya sha alwashin goyon bayan burin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar APC ta maida martani yayin da dubbannin mambobinta a jihar Gombe suka fice daga cikin jam'iyya, kuma suka tabbatar da komawarsu jam'iyyar hamayya PDP
Nyesom Wike yana kokarin jawo Gwamnoni 5 domin su takawa su Atiku Abubakar burki. Gwamnan jihar Ribas, zai dage wajen ganin ‘Dan kudu PDP ta tsaida a zaben 2023
Dele Momodu, mawallafin Mujallar Ovation, ya barranta kansa daga yiwa Shugaba Buhari kamfen, yace kawai hotunansa ya wallafa, bai tilasta wa mutane zabensa ba..
Afegbua, tsohon mai magana da yawun kungiyar kamfen din Atiku, ya ce ba ya goyon a bai wa Atiku tikitin takara saboda shekarun sa.Ya ce matashi dan kudu ake so.
Fostocin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan suna ta yawo a wasu sassa na jihar Legas da Abuja. A fostocin an ga na masa kiran dawo-dawo ka tsaya takara.
Dan majalisa mai wakiltan mazabar Kwami/Funakaye na jihar Gombe a majalisar wakilai, Yaya Tongo, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulkin kasa, ya koma PDP.
Janar Abubakar Abdulsalami (mai ritaya) ya ce musanta cewa shi ne ya shawarci tsohon shugaba Olusegun Obasanjo ya shiga siyasa bayan sako shi daga gidan yari...
Siyasa
Samu kari