Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Gwamna Sule da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC a jihar Nasarawa sun marawa tsohon gwamnan jihar, Umaru Al-Makura, domin ya haye kujerar shugaban jam'iyyar.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya ce gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike, ba zai taba zama shugaban kasar Najeriya ba.
Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta magantu dangane da maganganun kungiyar yarabawa ta Afenifere akan zarginta na kin goyon bayan jagoran jam’iyyar APC, Bol
Shugaban yan asalin ƙasa Najeriya dake zaune a kasar Japan, Chief Nnaji, ya tabbatar da zai tdaya takarar kujerar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Majalisar Najeriya ta sake yin garambawul ga dokar zabe na kasar inda ta amince da tsari guda uku da jam'iyyu za su iya amfani da shi don fitar da yan takararsu
An kashe Naira miliyan 150 domin a ba Shugaban kasa kariyar kwana da ya je Kaduna. Nasir El-Rufai ta zabi kananan hukumomi su bada kudi domin bada karin kariya.
Wata kungiyar siyasa ta Arewa ta yi nuni da Tinubu a matsayin dan takarar da ta amince da ingancinsa domin ya mulki Najeriya a zaben mai zuwa da za a yi a 2023.
Wasu ‘ya ‘ya da kuma shigabannin jam’iyyar APC a yankin Arewa maso tsakiyar Najeriya, sun bukaci Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya lashe aman da ya taba yi a 1997.
Tsohon Gwamna Rochas Okorocha zai ayyana niyyar tsayawa takarar Shugaban Najeriya. Duk da ya jarraba sa’a sau 3 babu sa’a, Sanatan APC zai nemi takararsa na 4.
Siyasa
Samu kari