Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
A wani shawari da ya yanke, Farfesa Attahiru Jega ya bayyana bukatar a rage yawan jihohin Najeriya. Bayan kirkirar jam'iyyar da a cewarsa za ta ceto 'yan Najeri
Kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa, Ibrahim Abdullahi, yace babu tantama dukkan alamu sun bayyana cewa APC ce zata samu nasara a zaɓen kananan hukumomi.
Wadansu jaridun kudu na watsa karya cewa Kungiyar Dattawan Arewa ta yi da-na-sanin goyon bayan Buhari a maimakon Jonathan a zaben 2015, an gano hakan karya ne.
Babban jam'iyyar adawa ta PDP ta nemi gwamnan babban bankin Najeriya da ya gaggauta barin aiki saboda raunata tattalin arzikin Najeriya da ya yi shi da APC.
Jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party, PDP, ta dakatar da manyan 'ya'yanta guda biyu a jihar Borno sakamakon abin da ta kira raba kan 'yan jam'iyya da suk
Kwanan nan za a fara tseren wadadanda za su samu kujeru a majalisar NWC a PDP. Jigogin PDP sun gindaya sharudan da wanda zai zama Shugaban Jam’iyya zai cika.
Muslim Rights Concern ta yabi Cif Femi Fani-Kayode da ya dawo APC. Farfesa Ishaq Akintola yace ‘dan siyasar ya yi koyi da mahaifinsa wajen hada-kai da Arewa.
Hakeem Baba-Ahmed yana ganin akwai bukatar a samu shugaban kasan da ya karbu a ko ina, yace Arewa ta shiga cikas a yau ne saboda ta dage sai na ta ya yi mulki.
Duk da cewa an kayar da su gaba daya a shekarar 2019, amma akwai wasu fitattun 'yan siyasar Najeriya wadanda za su iya dawowa kan kafarsu a zaben 2023 mai zuwa.
Siyasa
Samu kari