Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Mambobin jam'iyyar APC mai.mulkin jihar Ekiti, sun ɓarke da zanga-zangar adawa da zaɓen fitar da gwani da jam'iyya ta shirya gudanarwa yau Alhamis, sun ce aa.
Kungiyar ACF ta gargadi mambobinta a kan tsayar da wani da sunan dan takarar da za su marawa baya a zaben shugaban kasa na 2023, cewa ita ba jam'iyya bace.
‘Ya ‘yan jam’iyyar PDP sun fito da ‘dan takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Ekiti da za ayi. Sanata ta tashi da kuri’u 2 tal a zaben fitar da gwanin da aka yi.
An gurfanar da kakakin jam'iyyar PDP na Jihar Ebonyi, Chika Nwoba, a kotun majistare a Abakaliki bisa zargin sa da wallafa labaran karya kan gwamna Dave Umahi.
An gano cewa zargin da ake yi na kokarin kakaba Abubakar Malami SAN a matsayin ‘dan takarar gwamna ya jawo rabuwar kai tsakanin ‘ya ‘yan APC a jihar Kebbi.
Jami’ar Chicago State University ta tabbatar da cewa Bola Tinubu tsohon dalibinta ne. Hakan zai kawo karshen zargin da ake yi wa jigon na APC na rashin digiri.
Dan majalisar wakilai majalisar wakilai, Yahaya Fatuba daga jihar Gombe ya bar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Har yanzu jam’iyyar APC ba ta tsayar dayankin dan takarar ta na shugaban kasa ba ko kuma mukamai daban-daban na kwamitin rikon kwarya, NWC, cewar shugaban NWC.
Mutanen Buhari su na jiran matakin da zai dauka a kan 2023. Akwai yiwuwar Yemi Osinbajo ya rabawa Buhari hankali idan ya nuna sha’awar tikiti a jam’iyyar APC.
Siyasa
Samu kari