Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Bukola Saraki, tsohon shugaban majalisar dattawa ya bayyana dalilin da ya sa ya fice daga jam’iyyar APC sannan kuma ya yi ikirarin cewa ya fuskanci tsangwama.
Dan majalisar dokokin tarayya, Sanata Muhammadu Adamu Alieru ya shiga sahun masu kira ga a mika shugabancin kasar zuwa yankin kudancin Najeriya a shekarar 2023.
Jonathan ya kwashe tsawon shekaru a matsayin sa na dan jam'iyyar PDP tun shekarar 1999 amma sai dai kwanan nan, ba a ganin sa a mahimman tarukan jam'iyyar duka.
Gabanin zaben gwamnan Jihar Ekiti ta ranar 18 ga watan Yuni, tsohon Gwamna Segun Oni, kuma wanda ya zo na biyu a zaben cikin gida da aka kammala a baya-bayan na
Fitaccen malamin addini islama nan a jihar Kano, Sheikh Ibrahim Khalil, ya jagoranci wasu farfesoshi takwas sun shiga jam'iyyar ADC, bayan ficewa daga APC.
Tsohon gwamnan jihar Abia kuma sanata mai wakiltar jihar Abia ta arewa a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Kalu, yace yana ganin wajibi yan siyasa su je Yari.
Sanata Orji Uzor Kalu ya yi ikirarin cewa duk abin da Bola Tinubu ke taƙamar yana da shi a siyasa to shi ma a shirye yake, dan haka sai dai su fafata a APC.
A ranar Alhamis, 3 ga watan Fabrairu, mataimakin marasa rinjaye a Majalisar Dattawa, Emmanuel Bwacha, ya fice daga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya k
Abdulmumin Jibrin, Shugaban Kungiyar masu goyon bayan Tinubu, jiya ya ce jigon jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu yanzu haka ya samu goyon bayan gwamnoni 14 na
Siyasa
Samu kari