Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Sanata Rochas Okorocha ya sa labule da shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, 3 ga watan Fabrairu kan aniyarsa ta son zama shugaban kasa a zaben 2023.
Mataimakin shugaban marasa rinjaye a majalisar dattawa, Emmanuel Bwacha, ya sauya sheka daga jam'iyyar Peoples Democratic Party zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Tsohon shugaban ƙasa a Najeriya Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya roki yan siyasa kada su rungumi maida matasan ƙasar nan yan daba masu tada rikici.
Jam'iyyar APC na kokarin rantar da shugabannin jam'iyyar na jihohi a yanzu haka a babban birnin tarayya Abuja. An ce an dasa jami'an tsaro don tabbatar da aminc
Hon. Aminu Sani Jaji ya ce Alhaji Abdulaziz Yari ya bar APC. ‘Dan siyasar ya ce idan tsohon gwamnan yana neman wani mukami, sai ya sake yin rajista a mazabarsa.
Hankalin Gwamnonin jihohin APC a kudu maso yammacin Najeriya ya rabu a kan 2023. Akwai gwamnoni 3 da ake kyautata zaton su na goyon bayan takarar Bola Tinubu.
Kungiya ta bukaci a rika warewa matasa rabin mukamai da kujeru a Najeriya. Shugaban Youth Engagement & Inclusion Agenda yace su na son mataimakin shugaban kasa
Tsohon gwamnan jihar Jigawa dake arewa maso yammacin Najeriya kuma jigo a PDP, Sule Lamido, ya yi watsi da batun tsarin mulkin karba-karba a jam'iyyarsa ta PDP.
Tabbatar da wadanda aka nadan a ranar Laraba, 2 ga watan Fabrairu, ya biyo bayan nazarin rahoton kwamitin majalisar dattawa kan INEC, inji rahoton Punch...
Siyasa
Samu kari