Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Uwar jam'iyya APC ta kasa ta kafa kwamitin mutum 5 na hadin guiwa wanda zai tabbatar da an shirya sabon tsari na magance rikicin jam'iyyar na cikin gida a Kano.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya karyata rahotannin cewa yana shirin ayyana aniyarsa ta yin takarar shugaban kasa bayan babban taron APC.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya kai ziyara jihar Zamfara domin gana wa da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP da kuma neman goyon bayan su.
Wasu daidaiku a jam'iyyar APC sun bukaci Osinbajo ya janye kudurinsa na tsayawa takara, ya goyi bayan Tinubu a zaben 2023 mai zuwa. Sun bayyana dalilin haka.
Gwamna Nyesom Wike na Ribas ya yi kira ga mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da su hada kansu domin kwace mulki daga hannun jam'iyyar APC a 2023.
Gwamnan Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya bayyana cewa dole mutumin da zai gaje shi a 2023 ya zamo mutum mai tawali’u, rashin son kai da sauraron jama'a.
Rabiu Musa Kwankwaso ya dauko tarihin siyasa, ya bada labarin abubuwan da suka faru a zabukam 1992, 1999 da 2011, ganin ana zarginsa da nuna kabilanci a siyasa.
Cif Dele Momodu ya ziyarci mahaifarsa ta Ihevbe a karamar hukumar Owan East ta jihar Edo domin ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa, a ranar Lahadi.
Shugaban jam’iyyar PDP a karamar hukumar Udu ta jihar Delta, Henry Ughwujowhovwo, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a ran Lahadi, 6 ga watan Fabrairu.
Siyasa
Samu kari