Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Dan Takarar shugaban kasar jam’iyyar PDP kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi tafiya zuwa kasar Turai Ana tsaka da Gangamin Kamfen dinsa.
Jam'iyyar PDP ta kara karfi tun da mutumin da ya fi kowa dadewa a kan kujerar Sakataren gwamatin jihar Katsina, Mustapha Muhammad Inuwa ya bar jam’iyyar APC.
Wasu sabbin hotuna daga fadar shugaban kasa sun bayyana a ranar Talata, 18 ga watan Oktoba, inda aka gano Yemi Osinbajo Da Bola Ahmed Tinubu suna sanya labule.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya musanta ikirarin cewa ya tsare Malam El-Rufai lokacin yana gwamnan Anambra.
Daruruwan masu zanga-zanga ne suka mamaye sakateriyal jam'iyyar APC a ranar Talata, inda suke neman a tsige shugaban jam'iyyar na FCT wato Abdulmalik Usman.
Abubuwa na ƙara lalacewa kullum kwana a babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa, yayin da jagororin PDP a jihar Edo suka ce sam ba su yarda da tawagar kamfen ba .
Yan a mutun dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, mai suna Jagaban National Coalition ta fara bi gida-gida tana yi masa kamfen.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana kaduwa da damuwa game da abubuwan dake faruwa na rikici tsakanin jami'iyyun siyasa a fadin kasar nan baki daya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana goyon bayansa kan kudirin tazarcen takwaransa na jihar Legas, Babajide Sanwo Olu. Yayi watsi da ‘Dan Takarar PDP.
Siyasa
Samu kari