A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya fusata da harin sojojin sama da ya hallaka fararen hula akalla 200 a wata kasuwa da ke iyakar Borno da Yobe.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya fusata da harin sojojin sama da ya hallaka fararen hula akalla 200 a wata kasuwa da ke iyakar Borno da Yobe.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki da kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Yakubu Dogara, sun umurci kwamitin kula da majalisar dokoki karkashin jagorancin magatakarda, Alhaji Sani Omolori da su magance matsalar
Dan takarar kujeran shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar, zai garzaya da kamfen dinsa zuwa yankin arewa maso tsakiya a yau Laraba, 5 ga watan Disamba.
Mun ji cewa Fasto Mbaka ya debo ruwan dafa kan sa bayan ya caccaki ‘Dan takarar PDP Obi. Malamin addinin Kirista ya fusata cocin sa da hudubar da ya soki ‘Dan takaran na PDP. Yanzu dai ana shirin hukunta Malamin.
Za ku ji cewa Sanata Bala Na’Allah ya bayyana cewa su su ka lallashi Jonathan ya amince da zaben 2015. Na’Allah yace shi da tsohon Shugaban Jam’iyyar PDP Adamu Muazu su ka yi wannan aiki ba kowa ba kamar yadda ake rayawa.
A jiya, Litinin, ne dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya shaidawa dumbin jama'ar da su ka halarci taron kaddamar da yakin neman zabensa a Sokoto cewar za a iya siffanta shi da 'komai da ru
Aisha wacce ta kasance yar takara a jam’iyyar United Democratic Party, ta yi wannan rokon ne a Jalingo a ranar Talata, 4 ga watan Disamba lokacin kaddamar da kwamitin kamfen dinta da kuma tanadin da tayi wa jihar Taraba.
Sarkin Anka kuma Ciyaman din Sarakunan jihar Zamfara, Alhaji Attahiru Muhammad Ahmad ya roki gwamnatin tarayya ta samar musu da bindigu wadda za suyi amfani da shi domin tunkarar 'yan bindiga da ke kashe-kashe da garkuwa da mutane
Ya yi kira da wadda ta lashe zaben ta nuna halin dattaku wajen gudanar da ayyukan ta a matsayin 'yar majalisar jihar. "Yan da aka fara yakin neman zabe, ina kira ga ku 'yan siyasa ku gudanar da harkokinsu bisa ka'ida saboda a guda
Stella Oduah, Fatimat Rasaki, Rose Okoji Oko da Binta Garba su na cikin Matan da ke Majalisar Dattawa, Kwanaki dai aka tsige Uche Ekwunife, Sanata Monsurat Jumoke Sunmonu ta Jihar Oyo ta tsakiya ce cikon jerin Matan da ke Majalisa
Siyasa
Samu kari