Yanzu Yanzu: Gobara ta tashi a gidan gwamnatin Benue, ta lalata muhimman abubuwa

Yanzu Yanzu: Gobara ta tashi a gidan gwamnatin Benue, ta lalata muhimman abubuwa

An samu tashin hankali a gidan gwamnatin jihar Benue, a Makurdi a ranar Laraba, 5 ga watan Disamba lokacin da wani bangare na ginin ya kama da wuta.

Jaridar Sun ta ruwait cewa koda dai ba’a rasa rai ba a cewar idanun shaida, lamarin ya gurguntar da lamura a bangaren inda ma’aikata suka fit suka ajiye ayyukansu.

Yanzu Yanzu: Gobara ta tashi a gidan gwamnatin Benue, ta lalata muhimman abubuwa
Yanzu Yanzu: Gobara ta tashi a gidan gwamnatin Benue, ta lalata muhimman abubuwa
Asali: Depositphotos

Legit.ng ta tattaro cewa wata majiya cikin gidan gwamnatin tace gobarar ta fara ne da misalin karfe 1:00 na rana daga transpoman da ke kusa dad akin janareto kusa da bangaren sashin asusu na gidan gwamnatin.

KU KARANT KUMA: Yanzu Yanzu: Kwamishinan Ambode ya yi murabus daga APC

Wani ma’aikacin gidan gwamnatin na ya nemi a boye sunansa ya bayyana cewa gobarar ta fara ne da hayaki mai karfi daga tranpoan wnda ya safi dakin janareto.

A wani lamari na daban mun ji cewatsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose a ranar Talata, 5 ga watan Disamba ya yi hatsari a gadar Third Mainland da ke jihar Lagas.

Mai bashi shawara a kafofin watsa labarai, Lere Olayinka ya bayyana hatsarin a shafinsa na twitter.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=ng.legit.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng