Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Buhari ya gaza cika alkawuran da ya yiwa 'yan Najeriya - Atiku
Breaking
Buhari ya gaza cika alkawuran da ya yiwa 'yan Najeriya - Atiku
daga  Aminu Ibrahim

Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP a zaben 2019, Atiku Abubakar ya ce shugaba Muhammadu Buhari ya gaza gaza alkawurran da ya yiwa 'yan Najeriya gabanin hawarsa kan mulki. Atiku ya yi wannan furucin ne a ran

Amaryar Sanata Yarima da ya auro daga Misra ta girma, hoto
Amaryar Sanata Yarima da ya auro daga Misra ta girma, hoto
daga  Aminu Ibrahim

A shekarar 2013, tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Ahmed Sani Yerima ya auro mata daga kasar Misra wadda a lokacin wasu kafafen watsa labarai suka ce wai shekarun ta 13 da haihuwa. Sai dai a hirar da Yerima ya yi da Daily Trust

PDP: Kotu ta kwace takarar gwamna daga hannun Sanata Buruji
Breaking
PDP: Kotu ta kwace takarar gwamna daga hannun Sanata Buruji
daga  Mudathir Ishaq

A yau, Talata, ne wata kotun daukaka kara dake zamanta a Ibadan, jihar Oyo, ta kwace takarar gwamnan jihar Ogun daga hannun Sanata Buruji Kashamu tare da rushe dukkan 'yan takarar da tsagin shugabancin jam'iyyar karkashin jagoranc

Cin hanci ya samu karin matsayi a gwamnatin Buhari - Atiku
Cin hanci ya samu karin matsayi a gwamnatin Buhari - Atiku
daga  Mudathir Ishaq

Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ya yi matukar mamakin ganin tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawan, a fadar shugaban kasa bayan an sallame shi daga aiki bisa zarg

Aiyukan da gwamnatin Buhari ke yi a jihohin arewa maso yamma
Breaking
Aiyukan da gwamnatin Buhari ke yi a jihohin arewa maso yamma
daga  Mudathir Ishaq

An dade ana cece-kuce kan cewar tunda shugaba Buhari ya mulki ya mance da yankin da yafi yi masa ruwan kuri'u a zaben shekarar 2015. Sai dai hadiman gwamnatin Buhari sun sha musanta wannan zargi tare da bayyana cewar babu wata jih