Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Gwamnatin Tarayya mayar da martani ga furucin Shugaban Majalisar Dawatta, Dr. Bukola Saraki kan ikirari da ya yi na cewa kasafin 2019 ba shi da wani alfanu a tattare dashi, tace ba za su tsaya sa-in-sa da Saraki ba akan lamarin.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Kwamared Adams Oshiomhole ya ce zaben Sanata Hope Uzodinma a matsayin gwamnan jihar Imo a zaben 2019 zai kawo karshen mulkin kama karya da Gwamna Rochas Okorocha ya ke yi a jihar Imo. Oshiomhole ya
Dan majalisar mai wakiltan mazabar azaure/Roni/Gwiwa/Yankwashi a jihar Jigawa yayi ikirarin cewa abokan aikin nashi sun shirya munakisa akan shugaban kasar makonni kafin gabatar da kasafin kudin saboda bai basu cin hanci ba.
Jagoran kungiyar makiyaya na Miyetti Allah Cattle Breeders Association reshen jihar Benue, Garu Gololo ya soki dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP inda ya ce Atiku Abubakar zai raba kan 'yan kasa muddin aka zabi shi shug
Bayan daukan lokaci tana tuntuba da mahawara, babbar kungiyar 'yan kabilar Yoruba ta kasa, Afenifere, ta zabi shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin dan takarar da zata goyawa baya a zaben shekarar 2019. Kungiyar ta nesanta kan
Jami’iyyar Allied People’s Movement (APM) babin jihar Ogun za ta fara kamfen dinta a yau Alhamis, 20 ga watan Disamba, sannan ta amince da shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin dan takararta na shugaban kasa a zabe mai zuwa.
Mun samu cewa, jiga-jigan jam'iyyar PDP na majalisar wakilan kasar nan, sun yiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari wankin babban bargo dangane da kasafin kudin kasar nan da ya gabatar jiya Laraba a zauren Majalisar tarayya.
5. Kawo karshen tsananin talauci: Karin kokari gurin ilimantar da matasa da mata tare ta karfafar su da tallafa musu. Dole ne a karfafa kasar mu ta hanyar koya ma matasa da mata sana'o'i da abubuwan da suke da shi. Akwai kirkire..
"Shuwagabannin mu, shugaban kasa Muhammadu Buhari, shuwagabannin jam'iyyar APC da sauran shuwagabanni a kasa Najeriya yakamata su dawo a 2019 don karasa aiyukan habaka tattalin arzikin da suke yi. Masu zabe basu da wani zabi d ya
Siyasa
Samu kari