Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Hausawa mazauna Legas sun yiwa Osinbajo albishir
Breaking
Hausawa mazauna Legas sun yiwa Osinbajo albishir
daga  Mudathir Ishaq

A cigaba da yakin neman zabe shekarar 2019 da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ke yi gida-gida, ya ziyarci Alhaji Musa Dogonkadai, sarkin kabilar Hausawa mazauna Agege a garin Legas. Yayin ziyarar ta Osinbajo, kabi

Zauren Kannywood: Matan da su ka fi kowa kyau a wasan Hausa
Zauren Kannywood: Matan da su ka fi kowa kyau a wasan Hausa
daga  Muhammad Malumfashi

Nairaland ta leka zauren Kannywood inda ta kawo jerin tarin kyawawan matan da ke cikin harkar wasan kwaikwayon Hausa. Daga cikin wadannan ‘Yan mata da ake ji da su akwai Hadiza Gabon, Nafisa Abdullahi da sauran su.

2019: INEC ta bullo da sabbin dabarun magance magudin zabe
2019: INEC ta bullo da sabbin dabarun magance magudin zabe
daga  Mudathir Ishaq

A kokarinta na gudanar da sahihan zabuka da magance magudi da sayen kuri'u a shekarar 2019, hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bullo da wasu dabaru na fasaha domin tattara sakamakon zabe da masu ruwa da tsaki zasu iya bibiya.

Buhari shugaba ne mai amana – Sheikh Qaribullah Nasir-Kabara
Buhari shugaba ne mai amana – Sheikh Qaribullah Nasir-Kabara
daga  Aisha Musa

Shugaban kungiyar Qadiriyya a Afrika, Sheikh Qaribullah Nasir-Kabara ya bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba mai amana da sauraron matsalolin jama’a. Shugaban kungiyar ya bayyana hakan ne a bikin Maulidi.

Shugaba Buhari ya fadi wadanda ya kamata mutane su zaba a 2019
Breaking
Shugaba Buhari ya fadi wadanda ya kamata mutane su zaba a 2019
daga  Muhammad Malumfashi

Mun samu labari daga Jaridar Daily Trust cewa Shugaba Muhammadu Buhari, yayi kira ga mutanen Najeriya su zabi ‘Yan takarar da su ke da kima kuma su ka cancanta a zaben da za ayi a 2019 maimakon yace su yi APC sak.