Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
A cigaba da yakin neman zabe shekarar 2019 da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ke yi gida-gida, ya ziyarci Alhaji Musa Dogonkadai, sarkin kabilar Hausawa mazauna Agege a garin Legas. Yayin ziyarar ta Osinbajo, kabi
Nairaland ta leka zauren Kannywood inda ta kawo jerin tarin kyawawan matan da ke cikin harkar wasan kwaikwayon Hausa. Daga cikin wadannan ‘Yan mata da ake ji da su akwai Hadiza Gabon, Nafisa Abdullahi da sauran su.
Yan majalisa sun yi gargadin cewa kasafin kudin 2019 na iya kaiwa a watan Afrilu bayan zaben kasa baki daya. Hakan a bisa ga ra’ayin wasu yan majalisa ne, saboda za su mayar da hankalinsu ga kamfen din zaben 2019.
Gwamnatin Akwa Ibom ta ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai samu damar yin amfani da filin wasa na kasa da kasa dake Uyo, babban birnin jihar, domin kaddamar da yakin neman zabensa ranar Juma'a ba. A ranar Juma'a ne shugaba Bu
A kokarinta na gudanar da sahihan zabuka da magance magudi da sayen kuri'u a shekarar 2019, hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bullo da wasu dabaru na fasaha domin tattara sakamakon zabe da masu ruwa da tsaki zasu iya bibiya.
Labari ya zo mana cewa fadar shugaban kasa tace ba za ta sake sa hannu a kan duk wani kudiri da aka kawo mata a yanzu ba. Fadar shugaban kasar ta fitar da wannan jawabi ne a Ranar Lahadin nan ta bakin Sanata Ita Enang.
Shugaban kungiyar Qadiriyya a Afrika, Sheikh Qaribullah Nasir-Kabara ya bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba mai amana da sauraron matsalolin jama’a. Shugaban kungiyar ya bayyana hakan ne a bikin Maulidi.
Mun ji cewa Gwamnatin Buhari za ta kuma daukar dubunnan mutane aikin ‘Dan Sanda. Najeriya na kokarin cika mizanin tsaro da soma daukar ‘Yan Sanda 10000 inji Sufeta Janar na ‘Yan Sandan Najeriya Ibrahim Kpotum Idris.
Mun samu labari daga Jaridar Daily Trust cewa Shugaba Muhammadu Buhari, yayi kira ga mutanen Najeriya su zabi ‘Yan takarar da su ke da kima kuma su ka cancanta a zaben da za ayi a 2019 maimakon yace su yi APC sak.
Siyasa
Samu kari