Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Shugabannin Rasha da Ukraine sun amince da tsagaita wuta na sa'o'i 32 bayan shafe shekaru suna yakar juna. Vladimir Putin ya ce an yi haka ne saboda Easter.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
An yi kira ga Matasa su zabi jam’iyyar PDP daga sama har kasa a zaben 2019. Wani Sanatan babban birnin tarayya Abuja, Philip Aduda ya jinjinawa Matashin da yayi wannan magana inda yace PDP za tayi nasara a 2019.
Shagari ya fara karatun kur'ani tun yana dan shekara hudu, kuma daga bisani ya je makarantar Elimentari dake garin Yabo kusa da kauyen Shagari, daga nan kuma ya tafi makarantar Middle a Sokoto, daga nan kuma ya je kwalejin Kaduna.
Gwamna Aminu Bello Masari zai kaddamar da kamfen dinsa na sake neman kujerar gwamna a karo na biyu a karamar hukumar Funtua da ke jihar Katsina. Shugaban kungiyar kamfen din Masari ne ya bayyana hakan ga manema labarai.
Kungiyar Musulmai ta daliban Najeriya watau Muslim Student Society of Nigeria, MSSN, ta gindaya wani babban sharadi na ko a yi ko a fasa ga dukkanin 'yan takarar kujerar gwamna ta jihar Legas yayin babban zabe na shekarar badi.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta ba babban jigon jam’iyyar na kasa, Bola Tinubu, da kuma babban attajirin dan kasuwan nan kuma biloniya Aliko Dangote mukamai a kungiyar kamfe din dan takararta na shugaban kasa a 2019.
Kungiyar makiyayan Miyetti Allah ta bayar da tabbacin kawo wa shugaban kasa Muhammadu Buhari kuri’u miliyan 20 a zaben 2019. Shugaban kungiyar na kasa, Alhaji Muhammadu Kirowa, yayi wannan alkawarin a wajen taron kungiyar.
Za ku ji cewa wani ‘Dan tafiyar Kwankwasiyya ya koma Jam’iyyar UPC. Adnan Mukhtar Adam Tudunwada wani Matashi ne mai shekaru 26 a Duniya da yake harin kujerar majalisar dokoki na Yankin Nasarawa a Jihar Kano a 2019.
Kungiyar yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari ta ce idan da Najeriya na kan tsarin gaskiya da tuni dan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party Atiku Abubakar yana cikin kurkuku. Mai magana da yawun kungiyar ta yakin neman
Babban bankin Najeriya karkashin a shugabancin Sanusi Lamido ya karbe bankin Platinum bayan da marigayi shugaba Umaru Yaradua yake shugabancin, inda ya amince da belin wasu bankuna saboda kudaden mutane da ke a bankunan. Bankin...
Siyasa
Samu kari