Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Za a hukunta duk wanda aka kama yana karban cin hanci - Buhari
Za a hukunta duk wanda aka kama yana karban cin hanci - Buhari
daga  Aisha Musa

-Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi gargadin cewa duk wanda aka kama yana karban rashawa zai fuskanci hukunci. Ya kuma yi kira ga shugabannin jiha da gwamnati da su bashi hadin kai wajen kama masu satar kudin kasa zuwa waje.

Wani fitaccen Malami yace PDP za ta ba Atiku kunya a zaben 2019
Breaking
Wani fitaccen Malami yace PDP za ta ba Atiku kunya a zaben 2019
daga  Muhammad Malumfashi

Wani Malamin addinin musulunci ya bayyana wanda zai lashe zaben 2019. Babban Limamin na Shafaudeen in Islam worldwide yace PDP za ta ba Atiku kunya. Shehin Malamin ya gargadi masu neman tada fitina su da su tuba.

Jigon PDP zai koma Jam’iyyar APC daf da zaben 2019 a Najeriya
Jigon PDP zai koma Jam’iyyar APC daf da zaben 2019 a Najeriya
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji APC na daf da dauke wani babban ‘Dan siyasan PDP a Nasarawa inda wani babban jigo a jam’iyyar PDP a jihar Nasarawa, Sanata Solomon Ewuga, yana daf da tserewa daga PDP ya koma jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya.