Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
APC tayi kamu a Jihar Edo bayan wani Jigon PDP ya canza sheka, Wani babban ‘Dan siyasan Jihar ne ya tsere daga PDP. Kenan Buhari ya kara samun kwarin-gwiwa bayan an yi wa tsofaffin ‘Yan PDP wanka da ruwan APC a Kudancin Najeriya.
A yayin da ya rage saura kwanaki a fara zabukan shekarar 2019, jam'iyyar adawa ta PDP ta gudanar da wani taron gangami a jihar Katsina da ya matukar bawa jama'a mamaki. PDP ta shirya taron ne don motsa jam'iyya da kuma raba tuta
Kungiyar NANS ta musanya cewa ta karbi Miliyoyi a hannun Shugaban kasa Buhari kwanaki. Ita dai Kungiyar ASUU ce ta ce ‘Daliban kasar sun karbi cin hanci daga hannun shugaban kasar a lokacin da su ka kai masa ziyara.
A yau Juma'a shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kirayi matasan Najeriya akan su fara yiwa kawunan su tanadi da horo na rike akalar jagoranci domin kuwa nan ba da jimawa ba za su ci gajiyar karagar mulki da jagoranci irin na siyasa.
Gwamna Masari ya nada wani kwamiti karkashin sakataren gwamnatin jihar wanda zai duba sha’anin tsaro. Gwamnatin Jihar za ta yi kokari wajen maida dajin da ke cikin jihar zuwa gonaki domin ayi maganin barayin mutane.
Ana sa rai dai, Igbo zasu yi PDP, yankin su GEJ watau Neja Delta ma haka, Yarabawa zasu kasu biyu, amma mafi yawansu Buhari zasu yi, Arewa maso yamma ta Buhari ce, ta gabas ma haka, tsakiyar Najeriya kuwa, sun kasu, kirista PDP
Legit.com ta ruwaito wannan kame na Jarfa bata rasa nasaba da wani bidiyo daya fitar a watan Disambar data gabata, inda a cikinsa aka jiyoshi yana cuccusa ma mataimakin gwamnan jahar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna manya manyan zagi, ha
Za ku ga jerin fina-finai iri-iri, wadanda yawanci na barkwanci da soyayya ne, da kuma almara, da su kayi fice a 2918. Daga ciki akwai fim din ban-dariya na Adam A. Zango, da su Ali Nuhu, da sauran manyan taurari.
Kakakin majalisar na jihar Kano, Kabiru Alhassan Rurun ne ya bayyanawa manema labarai hakan a ranar Litinin, jim kadan bayan kwamitin majalisar ta gama tattaunawa kan wasu muhimman abubuwa. Rurum ya ce majalisar ta dakatar da shug
Siyasa
Samu kari