Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Ya zama dole in yabawa aikin Buhari inji wani Gwamnan PDP
Ya zama dole in yabawa aikin Buhari inji wani Gwamnan PDP
daga  Muhammad Malumfashi

Buhari zai kammala gadar da ta gagari kowane Gwamnati. Gwamnatin Buhari za ta kammala aikin gadar Neja Delta a cikin shekarar 2022. Gadar da ta hada kudancin Najeriya da kuma yankin Neja-Delta wanda aka dade ana wakar za ayi.

Gwamnan Legas ya kama wani Soja yana saba dokar hanya
Gwamnan Legas ya kama wani Soja yana saba dokar hanya
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji cewa a jiya ne Gwamnan Legas ya kama wani Soja yana saba dokar hanya. Mai girma gwamnan jihar Legas watau Mista Akinwunmi Ambode ya nemi ayi ram da motor. Jama’a su na saba doka ne saboda su gujewa yawon motoci.

2019: Yawan adadin masu rajistan zabe na kowace Jiha
2019: Yawan adadin masu rajistan zabe na kowace Jiha
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta fitar da bayanai akan yawan yan takarar da ta yi wa rijista sannan ake sanya ran za su kada kuri’u a zabe mai zuwa. Bayanan ya nuna cewa yankin Arewa Maso Yamma ne ta fi yawan masu rijista.

APC na shirin kunyata Tambuwal a Sokoto, alamu sun nuna
APC na shirin kunyata Tambuwal a Sokoto, alamu sun nuna
daga  Mudathir Ishaq

Jam’iyyar APC na kokarin ganin ta tuge Gwamna Tambuwal daga kujerar gwamnan jihar Sokoto. Dan takarar jam’iyyar, Ahmed Aliyu Sokoto, ya bukaci mutanen jihar da su zabe shi da shugaban kasa Buhari kan rashin kokarin gwamnan jihar.