A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu yana cikin wani hali kan Kashim Shettima.
Atiku Abubakar a ranar Lahadi, 13 ga watan Janairu ya yi ta’aziyya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota a hanyarsu ta zuwa gida daga gangamin jam’iyyar a jihar Plateau a ranar Asabar, 12 ga watan Janairu.
Wani dan takarar kujerar gwamnan jihar Jigawa a karkashin jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP), Alhaji Baba Aliyu Santali, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, yace ya yaba da gwamnatin ta.
Wani babban ‘Dan PDP a jihar Jigawa ya sauya-sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Wannan mutumi da yayi fice tsohon shugaban karamar hukuma ne kuma ya taba zama cikin masu ba tsohon gwamnan jihar sa shawara a 1999.
Kiris ya rage wasu fusattatun matasa su kashe wani mutum mai matsakaicin shekaru da aka kama yana satan da dan kamfen mata a Mgabkwu da ke karamar hukumar Awka ta Arewa na jihar Anambra. An cafke mutumin ne mai suna Ifeanyi dan as
'Yan majalisun dokokin biyu a jihar Jigawa sun fice daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki sun koma Social Democratic Party (SDP). Daily Nigerian ta ruwaito cewa kakakin majalisar jihar, Isah Gwaram ne ya sanar d
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya zargi shugaban kasa Buhari da jam’iyyar APCda saba dokar zabe na 2010, ta hanyar zargin amfani da kudaden jiha wajen kamfen din takarar shugaban kasa.
Mustapha Atiku Abubakar wanda ya bayyana kanshi a matsayin da ga dan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyar PDP wato Atiku Abubakar yace hoton da ake yadawa na Atiku da wata mata to wannan matar mahaifiyarsa ce
Labari ya zo mana cewa Shugaban Matasan da ke yi wa Atiku kamfe a Kano yayi murabus. Matashin yace ya ajiye mukamin ne saboda wasu dalilai da bai iya bayyanawa Duniya su ba inda yace yana mai yi wa kungiyar fatan alheri.
Tsohon gwamnan jihar Adamawa Murtala Nyako ya roki al’umman jihar da su yi masa kara su zabi dansa AbdulAzeez Nyako da ke takarar kujerar gwamnan jihar a karkashin inuwar jam’iyyar ADC a matsayin gwamnan jihar.
Siyasa
Samu kari