Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
'Yan majalisun dokokin biyu a jihar Jigawa sun fice daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki sun koma Social Democratic Party (SDP). Daily Nigerian ta ruwaito cewa kakakin majalisar jihar, Isah Gwaram ne ya sanar d
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya zargi shugaban kasa Buhari da jam’iyyar APCda saba dokar zabe na 2010, ta hanyar zargin amfani da kudaden jiha wajen kamfen din takarar shugaban kasa.
Mustapha Atiku Abubakar wanda ya bayyana kanshi a matsayin da ga dan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyar PDP wato Atiku Abubakar yace hoton da ake yadawa na Atiku da wata mata to wannan matar mahaifiyarsa ce
Labari ya zo mana cewa Shugaban Matasan da ke yi wa Atiku kamfe a Kano yayi murabus. Matashin yace ya ajiye mukamin ne saboda wasu dalilai da bai iya bayyanawa Duniya su ba inda yace yana mai yi wa kungiyar fatan alheri.
Tsohon gwamnan jihar Adamawa Murtala Nyako ya roki al’umman jihar da su yi masa kara su zabi dansa AbdulAzeez Nyako da ke takarar kujerar gwamnan jihar a karkashin inuwar jam’iyyar ADC a matsayin gwamnan jihar.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar, ya jadadda alkawarinsa na samar da ayyukan yi da dama ga mata da matasan da basu da aikin yi a fadin kasar idan ya zama shugaban kasa.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa ana zargin tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Babayo Gamawa, wanda jam’iyyar ta dakatar, shi kuma ya koma APC, da rarumar kudade har naira miliyan 500.
Idan ba ku manta ba a shekaran jiya ne shugaba Buhari yayi wata hira da gidan talabijin na Arise TV inda ya kare wasu matakai da gwamnatin sa ta dauka yace idan har akwai wanda ya san wata barna da Uwargida ta tayi ya bankado.
Walter Onnoghen, alkalin alkalai na kasa, ya bukaci alkalan kasar nan da su kasance cikin shiri a kan korafe-korafen da zasu biyo bayan zabukan shekarar nan da za a yi a cikin watan Fabrairu. Onnoghen na wannan kalamai ne a jiya
Siyasa
Samu kari