Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Sufeto Janar na yan sanda mai barin gado, Ibrahim Idris, ya shawarci magajinsa da ya kewaya fadin kasar sannan ya dauki matakan da suka dace wajen inganta tsaro. A yau dai shugaban yan sanda ya cika shekaru 60 a duniya.
A kan batun zabe kuma, kun ji tsohon Sufeta Janar ya ce an kammala shiri domin gudanar da sahihiyar zabe a dukkan sassan Najeriya. Zamu dora daga inda ya tsaya domin tsara yadda za a gudanar da zabe cikin zaman lafiya da lumana a
A yayin da zaben shugaban kasa da na gwamnoni ke kara matsowa, shugaban darikar siyasa ta Kwankwasiyya a jihar Katsina, Alhaji Inusa Dankama, ya jagoranci mambobi 200 canja sheka daga PDP zuwa APC. Kazalika, masu canja shekar sun
Babban malamin addinin musulunci kuma jigo a kungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a Waikamatus Sunnah, (JIBWIS) Sheikh Yusuf Sambo Rigachikun ya ce dan takarar shugabancin kasa na PDP Atiku Abubakar zai jefawa kuri'a a zaben 2019. A k
A yau, Litinin, ne wata kotun gwamnatin tarayya ta saurari shaidar Nasir Ingawa, tsohon hadimin tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema, a kan tuhumar cin hanci da ake yi masa. Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC)
A ranar Litinin ne wata babban kotu da ke Kano tayi watsi da karar da wani dan takarar gwamna a PDP, Jaafar Sani-Bello ya shigar ne neman haramtawa dan takarar jam'iyyar PDP na jihar, Abba Yusuf takara a zaben da ke tafe. Idan ba
Wani tsohon bulaliyar majalisar dokokin jihar Sokoto, Alhaji Bello Yahaya Wurno ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki gabannin zaben 2019.
Wasu yan iska sun kai mamaya yankin Agbaji da ke Ilorin, inda iyala shugaban majalisar dattawa, Dr Bukola Saraki ke a zama. Akalla mutane 11 aka raunata lokacin da yan iskan suka kai mamaya yankin sannan suka lalata ababen hawa 50
Mun samu labari cewa APC tace ta baro jirgin magudin PDP ta hanyar wani Jami’in INEC na kasa. APC tace Jam’iyyar PDP za tayi amfani da wani Ma’aikacin INEC ne wajen tafka magudi. Mista Yekini Nabena ya bayyana wannan.
Siyasa
Samu kari