A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Majiyar Legit.ng ta sanar a ita cewar wasu mutane sun fadi sumammu a wurin taron yakin neman sake zaben shugaba Buhari da aka gudanar jiya, Asabar, a Dutse, babban birnin jihar Jigawa. A cewar jaridar Daily Trust, an gaggauta fita
Za ku ji cewa Sheikh Isa Pantami ya samu manyan kyaututtuka 2 a bana. Shugaban na Hukumar NITDA ya tashi da kyauta a wajen taron Business Day. Wani babban Jami’in NITDA ne ya wakilci DG Isa Pantami wajen wani taron.
Atiku Abubakar wanda yake neman kujerar shugaban kasa a jam’iyyar adawa ta PDP ya ajiye sabanin siyasar da su ke da ita da mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, baya ya ji cewa ya dadi daga jirgin sama.
Za ku ji cewa Kwankwaso yace Buhari yayi babban kuskure na daga hannun Ganduje a Kano. Haka kuma babban ‘dan siyasar ya nuna cewa PDP za ta ci zabe a Kano inda yace ba sai ma ya sun yi kamfe ba domin APC tayi masu.
Ana sa ran Shugaba Muhammadu Buhari da sauran shugabanin jam'iyyar za su yiwa Bala Tinka wankan tsarki na shiga APC a wurin kamfen din da za a gudanar a garin Gombe a yau Asabar. An nada shi Direkta Janar na kamfen din jam'iyyar P
Uwargidan dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Titi Abubakar, ta bayyana cewa mijinta Atiku ba kudin yan Najeriya yake so ba saboda yana da nashi kudin. Ta bukaci yan Najeriya da su zabi mijinta.
A yanzu haka Filin wasa na Sani Abacha ya zama babu masaka tsinke tun kafin isowar Shugaban kasa Muhammadu Buhari filin taro. Kafin nan Shugaban kasar tare da gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Gandue sun garzaya fadar sarkin Kano
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce kwarewar sa gami da yalwar ilimi akan harkoki siyasa da kuma kasuwanci ya sanya ya ke takarar kujerar shugaban kasar Najeriya domin fidda ita zuwa tudun tsira.
Kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki na jihar Yobe, Idi Barde Gubana ya sauka daga matsayinsa domin yi wa dan takarar gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) candidate, Hon. Mai Mala Buni mataimaki.
Siyasa
Samu kari