A labarin nan, za a ji wani kamfanin Amurka mai suna Von Batten-Montague York L.C, ya kinkimi dambarwar hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya da ADC zuwa Amurka.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin Amurka mai suna Von Batten-Montague York L.C, ya kinkimi dambarwar hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya da ADC zuwa Amurka.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Wasu daga cikin mambobin kungiyar Yarbawa ta Afenifere, a yau Talata cikin birnin Ibadan na jihar Oyo, ta wajabtawa dukkanin Yarbawa zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma dukkanin 'yan takara na jam'iyyar APC.
A yayin da 'yan kwanaki kalilan suka rage a gudanar da zaben shugaban kasa, a yau Talata cikin jihar Imo, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarci al'ummar Najeriya dangane da 'yan takara da suka cancanci a kada masu kuri'u.
A yayin da guguwar yakin neman zaben kujerar shugaban kasa ta jam'iyyar APC ke ci gaba da kadawa, jam'iyyar ta bayyana ranar da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci jihar Kano domin girgiza magoya bayan sa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace gwamnatinsa ba ta da kudin kyauta da za ta dunga raba ma kowa amma za ta ci gaba da samar da kayayyakin more rayuwa a dukanin yankunan kasar da yan kudaden da ke kasa, domin talaka na a ransa.
Shugaban kungiyar Izala na kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya bukaci al’umman Najeriya da su duba Mutum mai gaskiya da rikon amana su zabe shi a matsayin Shugaban Kasa, a babban zaben da za a gudanar a watan gobe.
Guguwar zabe na ci gaba da bugowa, inda yan siyasa ke ta hada-hadar ganin sun samu goyon bayan jama’a. Da kuri’un talakawa ne kadai yan siyasar sukedogara harma su samu damar hayewa kujerun mulki da suke muradi.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC, ta tantance wasu kungiyoyi 116 na Najeriya da kuma na kasa-da-kasa 28 da za su sanya idanun lura akan babban zaben kasa da zai gudana cikin fadin Najeriya a watan gobe da jibi.
A yayin da ya ke zantawa da majiyar Legit.ng, dan takarar gwamna na SDP, Mr Adamu ya koka kan yadda gwamnan jihar da mukarrabansa suke amfani da 'yan daba domin yin barazana ga kamfen dinsa. Kwamishinan 'yan sanda na jihar, Abdul
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada Justice Ibrahim Tanko Muhammad a matsayin mukadashin Alkalin Alkalai na Najeriya. Wannan ya biyo bayan dakatar da tsohon Alkalin Alkalai Walter Onnoghen ne da shugaban kasar ya yi a ranar Juma'a bi
Siyasa
Samu kari