A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Kannywood ta taka rawar gani matuka a siyasar 2019, domin kuwa duk dan takarar daya samu nasara tsakanin Atiku da Buhari, toh lallai akwai gudunmuwar jaruman fina finan Kannywood a nasarar daya samu, kamar yadda Legit.ng ta ruwait
A yau Alhamis, 14, ga watan Fabarairu, ta yi daidai da ranar da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta kayyade domin kowane dan takarar kujerar shugaban kasa ya rufe taron sa na yakin neman zabe da za a gudanar a jibi.
Alkaliya Binta Muhammed ta saurari karar da kungiyar masu goyon bayan Buhari suka shigar, BSO, kan yadda wai Atiku ya yanka wa iyalin shugaba Muhammadu Buhari karya kan wai da shi da iyalansa suka saye banki na Keystone da 9-mobil
Mun ji labari vewa Jawabin Kwankwaso a kan gemu ya fusata Malaman Ahlul Sunnah a Najeriya. Da alami dai Malamai sun fusata da izgilancin da Kwankwaso yayi wa Sunna ya fusata manyan Malaman kasar.
Shugaban Jam’iyyar All Pregressives Congress (APC) na kasa, Adams Oshiomhole, ya bayyana cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ba mutum bane mai son lallai ala dole-dole sai ya ci gaba da zama a kujerar mulki.
Yayin da ya rage sauran kwanaki biyu kacal a gudanar da babban zaben kujerar shugaban kasa na ranar Asabar ta jibi, kungiyar tsagerun Neja, ta yi karin haske dangane da wanda za ta yiwa mubaya'a a yayin babban zabe na kasa.
Duk da tashin gobara da ya afku a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta har uku, a ranar Laraba, 13 ga watan Fabrairu, hukumar tace ba za ta dage zaben kasar da aka shirya gudanarwa a ranar 16 ga watan Fabrairu ba.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole ya bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC ta amince da 'yan takarar jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara su fafata a babban zaben da ke tafe. A wasikar da ya aike wa hukumar a ranar
Mun ji cewa ba a canza yatsar da ake dangwala kuri’a da ita ba inda INEC ta karyata rade-radin sauya yadda ake dangwala kuri’a. A baya ana ta rade-radin cewa duk wanda yayi zabe da babban yatsa yayi asara.
Siyasa
Samu kari