Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Mutane 3 sun mutu a dalilin rigimar siyasa a Jihar Zamfara
Mutane 3 sun mutu a dalilin rigimar siyasa a Jihar Zamfara
daga  Muhammad Malumfashi

Mun samu labari cewa akalla mutum 3 ne su ka rasa rayukan su a lokacin da rikicin siyasa ya kaure tsakanin Magoya bayan ‘yan siyasa yayin da ake gudanar da zabe a Garin Birnin Magaji da ke cikin jihar Zamfara.

Zabe: Sakamako daga jihohin Sokoto, Kebbi da Jigawa
Breaking
Zabe: Sakamako daga jihohin Sokoto, Kebbi da Jigawa
daga  Aminu Ibrahim

A jiya, Asabar, 23 ga watan Fabarairu ne aka gudanar da zaben shugaban kasa da 'yan majlisar tayya ('yan majalisar wakilai da dattijai) a fadin kasar nan. Tun a jiyan sakamako su ka fara fitowa daga mazabu daban-daban da ke fadin