Yanzu Yanzu: Buhari ya share kananan hukumomi 32 a Kano

Yanzu Yanzu: Buhari ya share kananan hukumomi 32 a Kano

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya lashe kananan hukumomi 32 a Kano yayinda Atiku ke gwagwarmaya da kaso 25% na kuri’ u.

Hakan sakamakon zaben Shugaban kasa ne da jami’ in hada sakamako ya gabatar na jihar.

A karamar hukumar Tudun Wada APC: 38,865 PDP: 10,707, karamar hukumar Tsanyawa LGA APC: 25,823 PDP: 5,399, a karamar hukumar Sumaila LGA APC: 34,609 PDP: 4,9044, karamar hukumar Gwarzo LGA APC: 33,581 PDP: 10,682.

A karamar hukumar Kibiya LGA APC: 18,085 PDP: 11,028, Rano LGA APC: 23,855 PDP: 7,055, Ajingi LGA APC: 21,458 PDP: 5,267, Gezawa LGA APC: 29,954 PDP: 8,246, Gwale LGA APC: 50,834 PDP: 12,283.

Bebeji LGA APC: 26,023 PDP: 8,190, Gaya LGA APC: 25,864 PDP: 6,577, Albasu LGA APC: 36,412 PDP: 10,285.

Warawa LGA APC: 19,073 PDP: 6,101, Garun Malam LGA Code: 015 APC: 23,810 PDP: 4,861, Tofa LGA Code: 039 APC: 19,984 PDP: 7,732, Kunchi LGA Code: 026 APC: 20,375 PDP: 4,983, Magwai LGA Code: 03 APC: 23,375 PDP: 10,584.

KU KARANTA KUMA: Yanzu Yanzu: Surukin Ganduje ya sha kasa a zaben Sanata

Sauran sune: Garko LGA APC: 22,356 PDP: 2840, Doguwa LGA APC: 25454 PDP: 7013, Kabo LGA APC: 29,482 PDP: 8,955, Kiru LGA APC: 36,739 PDP: 12,205, Shanono LGA APC: 24,173 PDP: 8,469, Danbatta LGA APC: 31850 PDP: 6,947, Wudil LGA APC: 28,755 PDP: 5,108, Bichi LGA APC: 42,714 PDP: 11,050 Code, Ungogo LGA APC: 51,842 PDP: 10,475, Minjibir LGA APC: 27,725 PDP: 2840.

A yanzu kananan hukummi 11 ne suka saura domin Atiku ya san makomarsa a jihar.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: : https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng