Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar Accord Party (AP) a jihar Oyo ta goyi bayan dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Adebayo Adelabu a matsayin wanda za ta zaba. A kwanakin baya ma jam'iyyar Action Democratic Party (ADP), itama
Rahotanni sun bayyana cewa a kalla mutane 113 ne aka kashe a kananan hukumomi uku na jihar Zamfara da 'yan bindiga rika kaiwa hari a cikin mako guda da ya wuce. 'Yan bindigan sun kuma lalata kadarori na miliyoyin naira. Bayan kash
Fiye da ‘Yan takara 15 sun janye takara sun marawa PDP baya a Jihar Taraba a zaben da za ayi. Kamar yadda mu ka ji, wadanda ke neman kujerar Gwamna a Taraba sun yi wa Darius Ishaku mubaya’a.
A yayin da ya ke mika sakon ta'aziyarsa ga gwamna Bagudu da iyalansa, Sanata Yahaya Abdullahi mai wakiltan Kebbi ta Arewa ya ce mutuwwar Alhaji Faruk babban rashi ne a ga jihar da kasa kamar yadda hadiminsa Jamil Yusuf Gulma ya sa
Ya ce ba za a kwatanta cancanta tsakanoin dan takarar PDP, Senata Yakubu Lado da Aminu Masari na jam'iyyar APC ba inda ya ce, "Nayi murabus daga jam'iyyar PDP kuma a halin yanzu ba ni da jam'iyyar." Ya ce jam'iyyar PDP ba tayi mus
Festus Keyamo, babban lauyan Najeriya kuma kakakin kungiyar kamfen din Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya mayar da martani ga tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo inda yake cewa zai ci gaba da sukar Buhari saboda shi Ubangidansa
Kimanin Mutane 100 na hannun daman tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, a yankin karamar hukumar Ifelodun da kuma Irepodun, sun sauya sheka daga jam'iyyar adawa ta PDP zuwa jam'iyya mai mulki ta APC.
Legit.ng ta ruwaito kwmaishinan mai suna Mohammed Ibrahim ya bayyana haka ne yayin da yake ganawa da manema labaru a ranar Laraba, 6 ga watan Maris, inda yace daga cikin jam’yyu 41 da suka tsayar da yan takara har da APC da PDP.
Yan takaran gwamna tara a jihar Adamawa, sun janye daga tseren don mara wa dan takaran jam’iyyar PDP, Ahmad Umar Fintiri baya. A cewarsu sun yanke shawarar ne bayan samun goyon bayan mutanen jihar.
Siyasa
Samu kari