Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Kwankwaso ya magantu a kan maimaita zaben gwamna a Kano
Breaking
Kwankwaso ya magantu a kan maimaita zaben gwamna a Kano
daga  Aminu Ibrahim

Jigo a jam'iyyar PDP reshen jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce sun gama shiri tsaf domin tunkarar zabe da hukumar INEC za ta maimaita a wasu yankunan jihar ta Kano a ranar 23 ga watan M