Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
Zababben gwamnan jihar Adamawa, Alhaji Ahmadu Fintiri, ya yi alkawarin biyan sabon mafi karancin albashi na N30,000 idan Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da shi. Fintiri ya yi nasarar lashe zaben gwamna a karkashin PDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta gabatar da takardar shadar cin zabe ga dan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Adamawa, Ahmadu Umar Fintiri.
A yayin da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta kammala zaben kece raini a jihar Adamawa, jam'iyyar PDP ta lashe zabe a dukkan kananan hukumomin jihar. A sakamakon kecen rainin da INEC ta sanar a cibiyoyin tattara sakama
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanya yau, Alhamis, 28 ga watan Maris, don gudanar da zaben gwamna a jihar Adamawa. Da fari dai an kaddamar da zaben ranar 9 ga watan Maris a matsayin ba kammalalle ba, Ahmed Umar Fintiri, da
Jam’ iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta lashe mazabu biyar a Minchika da karamar hukumar Mubi ta arewa da ke jihar Adamawa, yayinda hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kamala zaben gwamna da aka sake a jihar a yau, Alhamis
Fatimah Ganduje-Ajimobi, diyar gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ta mayar da martani ga wadanda ta ce suna ba ta wa mahaifinta suna. Fatima Ganduje ta zargi wasu masoya tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankw
Shugaban karamar hukumar ta Nasarawa da ke cikin Birni Alhaji Lamin Sani ya tabbatarwa Gwamna Abdullahi Ganduje cewa duk su na tare da shi bayan ya zarce. Shi kuma Ganduje yace Kanawa za su cigaba da ganin aiki.
Mai magana da yawun majalisar wakilai ta tarayya, Abdulrazak Namdas (APC Adamawa), ya bayyana burinsa na fitowa neman takarar kujerar Kakakin Majalisar Wakilai. Namdas wanda ya bayyana hakan jiya Talata, 26 ga watan Maris, a...
Ibrahim Alhaji ya nemi kotu da ribaci hukuncin sashe na 91 sakin layi na biyu cikin dokokin hukumar zabe domin haramta cancantar takarar Atiku da Buhari yayin zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 23 ga watan Fabrairun 2019.
Siyasa
Samu kari