Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Diyar Ganduje tayi kaca-kaca da masu sukar mahaifinta a Tuwita
Breaking
Diyar Ganduje tayi kaca-kaca da masu sukar mahaifinta a Tuwita
daga  Aminu Ibrahim

Fatimah Ganduje-Ajimobi, diyar gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ta mayar da martani ga wadanda ta ce suna ba ta wa mahaifinta suna. Fatima Ganduje ta zargi wasu masoya tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankw

Namdas na neman kujerar Kakakin Majalisa Wakilai
Namdas na neman kujerar Kakakin Majalisa Wakilai
daga  Mudathir Ishaq

Mai magana da yawun majalisar wakilai ta tarayya, Abdulrazak Namdas (APC Adamawa), ya bayyana burinsa na fitowa neman takarar kujerar Kakakin Majalisar Wakilai. Namdas wanda ya bayyana hakan jiya Talata, 26 ga watan Maris, a...